Hukumar Sojin Najeriya
Najeriya ta dage wajen ganin yadda za a kawo karshen 'yan bindiga. Gwamnatin Bola Tinubu na shirin gaggauta karbo jirgin sojojin yaki daga kasar Turkiyya.
Hukumar makarantar NDA da ke jihar Kaduna ta fitar da jerin ka'idoji ga dalibai ma su sha'awar cikewa don neman gurbin karatu a makarantar karo na 76.
Kusan watanni takwas bayan kai hari, ƴan bindiga sun kuma shiga rukunin gidajen Grow Homes da kw Kubwa a Abuja, sun sace ma'aurata da ƙarin mutum ɗaya.
Dakarun sojin sama. Najeriya sun tu nasarar kashe 'yan ta'adda a bodar jihohu. Neja da Zamfara cikin mako ɗaya, sun kama wasu da dama a sassan Najeriya.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin mayakan Boko Haram 6 a jihar Yobe yayin ta cafke wasu mutane biyu da ke safarar miyagun makamai a jihar Kaduna.
Kotun ta fara sauraran shaidu a shari'ar da ake yi na kisan gillar da aka yi wa Manjo-Janar Idris Alkali Mohammed a karamar hukumar Jos ta Kudu da ke jihar Plateau.
Wasu mahara ɗauke da muggan makamai sun yi ajalin wasu yan gudun hijira da suka baro sansanin zasu je kamun kifi a karamar hukumar Gwer ta yamma a Benue.
Tsagerun 'yan bindiga sun halaka jami'in rundunar mafarauta yayin da suka fita sintiri a kan titin Birnin Gwari, sun kuma kashe direbobin motocin haya biyu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan wani Masallaci a yankin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna, sun halaka Liman da wani masallaci ɗaya ranar Talata.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari