Hukumar Sojin Najeriya
Yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana game da abin da ke faruwa a Nijar da kuma yadda sojojin kasar suka ki mika mulki ga Muhammad Bazoum, Izala ta fara shiga.
Wasu daga cikin 'yan Najeriya da ke zaune a Jamhuriyar Nijar sun roki Shugaba Tinubu da ya taimaka ya kaso su don gudun shiga hargitsin yaki da ke shirin faruwa
Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta goyi bayan kungiyar ECOWAS kan matakin soji da ta dauka a kan Jamhuriyar Nijar bayan hambarar da Mohamed Bazoum a karagar mulki
Tun bayan hambarar da Mohamed Bazoum da sojoji suka yi, kungiyar ECOWAS ke kai kawo don ganin ta magance matsalar, a karshe ta yanke shawarar yakar kasar Nijar.
Labari ya bazu cewa sojojin juyin mulki na jamhuriyar Nijar sun sha alwashin halaka hamɓararren shugaban ƙasar Mohamed Bazoum muddun ƙungiyar ECOWAS ta yanke.
Dakarun Mali da Burkina Faso sun isa Jamhuriyar Nijar don taimaka wa sojojin kasar da su ka yi juyin mulki kan shirin artabu da taron kungiyar kasashen ECOWAS.
Duk da matsin lamba da su ke fama da shi na mika mulki, Nijar ta nada sabon Fira Minista a kasar, Ali Mahaman Lamine don rike wani bangare na gwamnatin kasar.
Kungiyar limaman majami'u da takwararta ta Jama'atu Nasril Islam sun yi gargadi kan shirin afkawa Nijar da kasashen ECOWAS ke shirin yi, sun neman a yi sulhu.
Wata jami'ar soja ta hallaka wani jami'in da ke gaba da ita a wurin aiki bayan da rikici ya barke a wani wuri. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihar Arewaci.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari