NLC
Kungiyar NLC ta bada wasu shawarwari da bukatu da ‘yan kwadago da sauran takwarorinta su ka dakatar da zanga-zangar lumunar gama-garin da aka shirya.
Tsohon jigo a jam'iyyar PDP, Deji Adeyanju, ya nuna takaicinsa kan matakin da kungiyar kwadago ta kasa ta dauka na dakatar da zanga-zangar da fara.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya ta sanar da dakatar da zanga-zangar kwanaki biyu a fadin kasar wadda ta fara a ranar Talata. An bayyana babban dalilin dakatarwar.
Shugaban kungiyar kwadago na ƙasa, Joe Ajaero, ya bayyana cewa yunwar da ake ciki ce asalin abinda ya sa suka fito zanga-zanga ta kwanaki biyu a ƙasar nan.
Tawagar rundunar yaki da ta'addanci karkashin jagorancin kwamishinan 'yan sanda ta dakatar da zanga-zangar kungiyar kwadago ta Najeriya NLC a jihar Borno.
Kanawa sun bayar da hadin kai sosai yayin da kungiyar kwadago ta fara zanga-zanga saboda tsadar rayuwa a ranar Talata, 27 ga watan Fabrairu. Sun fito tituna.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya shiga cikin ‘yan kwadago da suka yi zanga-zanga a ranar Talata, 27 ga watan Fabrairu. Ya ce zai kasance cikin masu gyara Najeriya.
Jama'a sun yi korafi yayin da ake tsaka da zanga-zanga inda rundunar 'yan sanda ke rabawa mutane ruwa a birnin Legas a yau Talata 27 ga watan Faburairu.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fara zanga-zangar da ta shirya kan tsadar rayuwa da hauhawar farashin kayayyaki a kasa. Jam'iyyun PDP da LP sun goyi bayanta.
NLC
Samu kari