Labaran tattalin arzikin Najeriya
Dan takarar shugaban kasa na APC ya jawo cece-kuce daga jama'ar soshiyal midiya bayan da da ce ya kamata a ci gaba da noman masara, hakan na da amfani sosai.
wata mata a wani bidiyo da jaridar Punch suka wallafa ya nuna yadda wata mata mai sai da abinci ta ki karbar sabbin takardun kudi tana mai cewa kudin jabu ne
Kafin tattalin arzikin Najeriya ya cigaba, sai an yi watsi da tsarin tallafin man fetur. Wannan shi ne ra'ayin Gwamnan na jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.
Rikici ya barke tsakanin fasinja da kwandasta kan karbar sabuwar 1000 da aka kaddamar a Najerya, matashin ya ba da mamaki matukar da gaske a cikin wani bidiyo.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya sha yabo daga shugaban kasar Amurka, Joe Biden. Biden ya ce Buhari abin koyi ne ga dimokradiyyar nahiyar Afrika.
Hukumar gidan yari ta bayyana adadin fursunonin da ke gidajen yarin Najeriya, tare da bayyana adadin wadanda ke kan hukuncin kisa, suke kuma jiran a kaddamar.
wata kotu ta tabbatarwa da babban bankin kasa CBn kan ya cigaba da gudanar da tsarinsa na yunkurin taikaita yawan kudin da mutum zai cira a banki ko a injin ATM
Wata majiya ta shaida cewa, wata mata ta rasu yayin da jirgin kasan Abuja-Kaduna ya yi hadari, ya murkushe wata mota a hanyarsa. An fadi yadda lamarin ya faru.
Daga shekarar 1958 zuwa yanzu, mutane 12 suka jagoranci CBN a matsayin Gwamnonin bankin. Sanusi Lamido ne wanda aka fara kora a CBN, Sarah Alade ce macen farko.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari