Labaran tattalin arzikin Najeriya
Bayan da kasar Dubai ta hana 'yan Najeriya shiga cikinta saboda wasu dalilai, yanzu haka 'yan kasuwa sun fara koka halin da ake ciki. Kasuwa ta fara yin sanyi.
A cikin wata sanarwa da CBN ya fitar a ranar Talata, ya sanar da kayyade adadin kudaden da mutane da kungiyoyi ke cirewa daga ranar 9 ga watan Janairun 2023
Wani dan Najeriya ya jawo cece-kuce yayin da ya dauko tulin kudade ya kawo banki domin ya ajiye. Mutane da dama sun yi martani a sgafin sada zumunta na zamani.
Gwamnan CBN ya zauna da Shugaban kasa domin yi masa bayanin tsarin takaita canjin kudi. Godwin Emefiele zai yi wa majalisa bayanin amfani da muhimmancin tsarin.
An kama wasu tireloli makare da shinkafar kasar waje wacce shugaba Buhari ya haramtawa 'yan kasar nan cin shinkafar kasar waje. An kama wasu kayayyakin daban.
An gayyaci shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya da wasu shugabannin Afrika 48 domin zama su tattauna lamuran da suka shafi zaman duniya da kasashensu.
Wata kungiya ta ba gwamnatin Buhari shawari, ta ce a kamata ya yi a daina shan lemun kwalba ko kuma a kakaba haraji mai yawan da zai sa kowa ya rage shansa.
Kasar Guinea Bissau ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta bashi lambar yabo mafi girma a kasar. An kuma sanyawa wani titi sunansa saboda was dalilai.
Hukumar EFCC ta yi nasarar yin gwanjon kayayyakin data kwace a hannun 'yan rashawa a Najeriya. A yanzu haka an gudanar da gwanjon ne a jihar Legas a kudanci.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari