Labaran tattalin arzikin Najeriya
Wani matashi ya nuna fikirar da Allah ya yi masa ta hanyar kera wata kalar motar da ba a taba ganin irinta ba. Ya tuka ta aikin unguwarus, mutane sun yi mamaki.
Gwamnan CBN Godwin Emefiele ya shafe kwana da kwanki ba a san inda ya shiga ba sai jiya ya dawo, Emefiele ba zai dade ana Najeriya ba zai sake lulawa kasar waje
Jaridar The Punch ta rawaito cewa, masana harkokin mai a Nigeria sunce akan iya yin kusan wata shidda ana wahalar mai ko kuma ba'a magance ta ba a Nigeria.
Akalla manyan kamfanoni da suka shahara guda goma sha biyu sun tattara inasu-inasu sun bar Najeriya bayan kwashe shekaru da dama suna gudanar da ayyuka a kasar.
Wasu 'yan Najeriya sun shiga mamaki yayin da wani ya bayyana adadin kudaden da ya kashe a shiga jami'a da kuma shiga ajin JSS1 a shekarun da suka gabata baya.
'Yan kasuwa a wata jihar Arewacin Najeriya na ci gaba da bayyana bore da kin karbar sabbin Naira, sun ce akwai gyara. Mutanen kauye ma sun ki sabbin Naira.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce 'yan kasa da kuma shi kansa sun sha wahala don haka akwai bukatar kowa ya rike kasar yadda ba za ta wargaje ba.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta bayyana cewa, ana ta shirin yadda za a ga an bata sunan sunan shugaban hukumar yayin da take ci gaba da aikin wanzar da lafiya.
A yau ne dokar kayyade cire kudi ta fara aiki a Najeriya, an bayyana dokokin da ke tattare da wannan doka. An fadi adadin da mutum zai iya cirewa da na kamfani.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari