Labaran tattalin arzikin Najeriya
Bankuna sun fara kokawa kan yadda 'yan Najeriya suka daina kawo kudinsu a ajiye musu a wannan lokacin bayan barkewar karancin kudi da aka samu a baya-bayan nan.
Zababben gwamnan jihar Katsina Radda ya bayyana shirinsa idan aka rantsar dashi a matsayin gwamnan jihar Katsina a watan Mayu da ke tafe nan ba da jimawa ba.
Jihar Gombe ta zo ta ɗaya a cikin jerin jihohin da ake gudanar da harkokin kasuwanci cikin sauki a tarayyar Najeriya. Wani sabon rahoto da aka saki ya nuna haka
Babban bankin Najeriya ya ce, zabi mai kyau ga 'yan kasar shine su rungumi amfani da manhajar eNaira don tabbatar da an samu sauki wajen hada-hadar kudade.
Akwai yiwuwar babban bankin Najeriya ya kakaba amfani da manhajar eNaira wajen tabbatar da an kashe kudi cikin tsanaki ba tare da wata matsala ba a kasar nan.
Akwai bankuna biyar da CBN ya amince su yi hada-hadar kudi ta hanyar addinin Islama, inda muka tattaro muku kadan daga abubuwan da ya kamata ku sani akansu.
Hukumar EFCC mai yaki da rashawa ta bayyana kame wasu mutum 80 da ake zargin suna saye da siyar takardun Naira a Najeriya kan farashi mai tsadan gaske a Ondo.
Ana ci gaba da samun sabbin attajirai a nahiyar Afrika a wannan lokacin da ake ci gaba da fuskantar tsadar dalar Amurka a duniya kuma nahiyar na kaduwa a haka.
Rahoton da muke samu daga jihar Zamfara na bayyana cewa, wasu 'yan bangan siyasa sun lalata ginin cibiyar gwamnati ta NBTI a lokacin murnar lashe zaben gwamna.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari