Labaran tattalin arzikin Najeriya
Labarin da muke samu daga jihar Legas ya bayyana cewa, akalla mutum daya ne ya mutu yayin da wata tankar mai ta fadi ta fashe a wani yankin jihar ta Legas.
Rundunar hukumar NDLEA ta kama wasu da ake zargi da shirya bikin bushe-bushen kayan hayaki a babban birnin tarayya Abuja. An kama mutane kusan 100 inji majiya.
Malamin ya ce daya daga cikin wadanda yake magana akai ya fito daga Kudu maso Yamma yayin da dayan kuma dan Kudu maso Kudu ne, inji rahoton jaridar The Punch.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na jagorantar wata ganawa da wasu ministoci da shugabannin hukumomin tsaro a fadarsa da ke Abuja, inji rahotannin da muke samu.
A yau ne jam'iyyar APC ta yi zamanta gabanin zaben fidda gwani na 'yan takara a shirin zaben 2023 mai zuwa, lamarin da ya kada zukatan 'yan Najeriya da dama.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana yadda jam'iyyar APC ta hada kai wajen ganin ta samar da mulki a 2015, don haka yanzu ma ya kamata ta yi hakan a 2023.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta titsiye wani dan tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Al-Malkura bisa zargin sayan kadara.
Kwankwaso ya samu tarba daga shugaban jam’iyyar na kasa, Farfesa Rufa’i Alkali da sakataren kwamitin tsare-tsare na jam'iyyar na kasa, Sanata Suleiman Hunkuyi
Bayan cece-kuce da shirye-shiryen siyasa, a yammacin yau (Talata) tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso zai bayyana sha'awar tsayawa takarar shugabanci.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari