Gasar kwallo
Ghanim Al Muftah, matashi mai lalurar nakasa ya bude taron cin kofin duniya da kalamai masu ratsa zuciya da kuma karatun al-Qur’ani mai girma. Ya tsuma zukata.
Wani dan Najeriya ya shahara a shafukan soshiyal midiya bayan ya yi hasashen cewa Saudiya zata lallasa Argentina da ci biyu da daya. Hakan ya faru yadda ya ce.
‘Dan Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, Bashir El-Rufai, yayi kira ga hukumomin Qatar da su kama, gurfanarwa tare da halaka duk wanda ta kama da giya a filin wasa.
dan wasan wanda ya sawa kasar ingila riga yace ayana alfaharin kasancewarsa a matsayin da zai iya taimakawa wasu domin ganin sun kai ga nasa a rasyuwarsu ta yau
Saura mako daya a fara gasar kwallon duniya a kasar Qatar, kasashen 32 da zasu hallara sun fitar da sunayen yan kwallon da zasu wakilcesu a gasar kwallonn.
Ana saura kwanaki goma sha daya a fara taka ledar gasar World Cup a birnin Doha kasar Qatar, wasu shahrarrun yan kwallon sun gamu da ibtila'in raunuka yanzu.
Kyaftin din kungiyar Super Eagles, Ahmed Musa ya gina katafariyar makaranta inda ya karanta iyayensaa Musa da Sarah ta hanyar sanyawa makarantar sunayensu.
‘Dan kwallon kungiyar Manchester United, Mason Greenwood zai bayyana a gaban kuliya. Shi ma Paulo Nasser ya yi karar Barcelona da Santos a kan cinikin Neymar Jr
A makon da ya wuce ne aka ji Iker Casillas ya shaidawa Duniya yana neman maza, daga baya ya goge maganar, tsohon 'dan wasan na kasar Sifen ya bada uzurinsa.
Gasar kwallo
Samu kari