Hukumar yan sandan NAjeriya
Rahoton da muke samu daga gidan gwamnatin jihar Sokoto ya bayyana cewa, gwamna Tambuwal ya gana da malamai da jiga-jigan addinin Islama a jihar bayan kashe dali
Babban limamin masallacin Abuja, Farfesa Ibrahim Maqari ya bayyana rashin jin dadinsa ga yadda wata daliba ta shararawa Annabin Allah ashariya a wani faifan sau
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe ‘yan sanda uku da wani direban babur a garin Suleja na jihar Neja ta Arewa maso Yammaci.
A ranar Alhamis, 12 ga watan Mayu, Jami’an Hukumar Yaki da Rashawa da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa, EFCC sun yi kama wani mai makarantar koyar da damfa
Gwamna Aminu Tambuwal ya umurci ma’aikatar ilimin gaba da sakandare da sauran hukumomin da abin ya shafa da su fara bincike kan kashe wata dalibi a Kwaleji.
Babban Limamin Cocin Katolika na Diocese na Sokoto, Mathew Kukah, ya yi Allah-wadai da kisan wata dalibar Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari da ke Sokoto a yau.
Akalla mutane biyu ne aka kama bisa laifin kashe wata dalibar Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari, kamar yadda rundunar ‘yan sanda ta bayyana a ranar Alhamis...
Babbar Kotun jihar Ondo ta umarci a kama tare da tsare mataimakin sufeta janar na yan sandan ƙasar nan na shiyya ta 2 da wani Sufurtanda bisa nuna raini ga Kotu
Hukumar yan sanda reshen jihar Kebbi ta mika cakin kudi miliyan N60m ga iyalan yan sanda shida da yan ta'adda suka kashe a bakin aiki ranar 15 ga watan Maris.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari