Hukumar yan sandan NAjeriya
Yan Bindiga a ranar Laraba sun tare ayarin motocci da ke dauke da gawa zuwa garin Isuikwuato a Jihar Abia. Lamarin, a cewar wani majiya daga iyalin, ya faru n
Mai magana da yawun rundunar 'yan sanda reshen jihar Enugu, Danile Ndukwe, ya tabbatar da mutuwar jami'an yan sanda uku bayan musayar wuta da 'yan bindiga.
A kalla mutane bakwai ne suka jikkata bayan wani gini da ba a kammala ba mai hawa biyar ya rufta a safiyar ranar Alhamis, rahoton Nigerian Tribune. Ginin da ya
Wani rahoto mai ban mamaki ya ce, jami’ai kwanstabul na rundunar ‘yan sanda, a ranar Laraba 7 ga watan Satumba sun yi wata zanga-zanga a jihar Osun, ba albashi.
Alkalin kotun majistare da ke zamanta a Yaba a Legas ya bada umurnin a tsare wani Damilola Areje, a gidan yari kan satar mota, har sai ya cika ka'idojin beli.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya a Osun sun gudanar da zanga-zanga a kan rashin biyansu albashi tsawon watanni 18. Sun ce yan achaba sun kwace matansu.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Jigawa ta tabbatar da rasuwar jinjiri dan wata bakwai da mata hudu a hatsarin kwale-kwale a karamar hukumar Guri. Mai
A harsasai 500 idan ya kai wa 'yan bindiga, ana biyansa N100,000 kamar yadda Umar Shehu mai shekaru 31 ya sanar da 'yan sanda hedkwatar Minna a jihar Niger.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Ribas sun damke wata da ake zargi da safarar kananan yara mai suna Maureen Wechinwu wacce tayi ikirarin ita Rabaren Sista ce.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari