Hukumar yan sandan NAjeriya
Abuja - Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja ta murkushe babura sama da 1,700 da gwamnatin ta kama, a daidai lokacin da ta haramta gudanar da ayyukan b.
An kama wasu mata da miji saboda kai wa dan sanda hari a Oluwaga, Iparaja a Legas.Wani bidiyo da ya bazu a dandalin sada zumunta, ya nuna lokacin da matar ke ka
Sufeto-Janar na ‘yan sandan Najeriya, Usman Baba, ya bayar da umarnin a kara tsaurara matakan tsaro a babban birnin tarayya Abuja, domin kare birnin kasar.
Jami’an tsaron NSCDC na Najeriya sun ankarar da jama'a kan harin da aka shirya kai wa garinsu shugaban kasa Muhammadu Buhari Katsina, da kuma Legas da Abuja.
Jami’an tsaro sun damke jami’an haramtacciyar tawagar doka yayin zanga-zangar da kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta shirya tare da hadin gwiwar kungiyar ASUU.
Yayin da yan Najeriya ke cigaba da Allah-wadai da tir da hare-haren yan bindiga a sassan Najeriya, a Taraba wasu miyagu sun aikata ta'asa a birnin Jalingo.
Bidiyon wani dan sanda kai tsaye ba tare da fargaba ba ya na amsar cin hanci a hannun jama’a ya bayyana a yanar gizo.Da alamu masu wucewa ne a kan babban titin.
A wata hira da aka yi dashi, kwamishinan 'yan sandan jihar Kano ya bayyana irin takaicin da yake ji game da alakar 'yan ta'adda da wasu alkalai a Najeriya.
Yan bindiga sun kashe jami'in dan sanda mai suna Temenu Boluwaji a wani harin da suka kai a caji ofis na Okuta Elerinla a Akure Jihar Ondo.Yan bindigan sun kai
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari