Hukumar yan sandan NAjeriya
Yan ta'adda sun halaka Rabaran Fada Isaac Achi a Neja yayin da suka kai hari gidansa, sun cinnawa gidansa wuta bayan sun gaza kutsawa cikin gidan su iske shi.
An yi gobara a hedkwatar rundunar yan sandan Najeriya da ke jihar Kano. Rahotanni sun bayyana cewa gobarar ta tashi daga ofishin Provost ne sannan ta bazu.
Wani DPO da ke cajis ofis din kusa da iyakar Seme a jihar Legas, ya yanke jiki ya fadi a ofishinsa inda yace ga garin ku a take. Yayi korafin ciwon kai a ranar.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun sace sabon DPO da aka tura Pankshin, karamar hukumar Pankshin na Jihar Filato a dakin otel bayan sun harbe shi.
Wasu matasa sun yi aikin dana-sani yayin da suka sace wata yarinya a jihar Kano tare da tafiya da ita jihar Katsina, Sun nemi a basu kudin fansa miliyan 2.
Rundunar yan sandan jihar Katsina a ranar Laraba, 11 ga watan Janairu ta tabbatar da kama wasu matasa uku kan zargin sace yarinya yar shekara shida a Kano.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari sakatariyar karamar hukumar Ihiala a jihar Anambra inda suka halaka yan bijilante uku sannan suka kona wasu gine-gine.
Kotun Najeriya ta soke wata doka da ke aiki a rundunar 'yan sanda, waccce ke cewa babu wata jami'a da a aka amince ta yi ciki ba tare da aure ba saboda dalilai.
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Legas ta sanar da rasuwar wani bawan Allah da ba a bayyana sunansa ba wanda ya nutse a ruwa yayin da ya tuka babur din ruwa
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari