Hukumar yan sandan NAjeriya
Yan sanda sun kama Malam Surajo Madawaki, dagacin kauyen Gobirawa da ke karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina kan zarginsa da kashe wani manomi Yahaya Danbai
Yan bindiga sun halaka Gab Onuzulike, tsohon kwamishina a jihar Enugu da dan uwansa da wasu mutane biyu a ranar Juma'a 18 ga watan Nuwamba bayan tare su a hanya
Jami’an ‘yan sanda tare da hadin guiwar ‘yan sa kai da mafarauta a yankin Kumbashi dake karamar hukumar Mariga ta jihar Neja sun halaka ‘yan bindiga 7 a take.
Sifeta Janar na rundunar yan sandan ƙasar nan, IGB Usman Alkali Baba ya shiga ganawar sirri da wakilan jam'iyyun siyasa 18 a Abuja game da babban zaɓen 2023.
Hukumar sanda a Legas ta bayyana yadda ta cika hannu da wani matashi dan shekara 23 kacal wanda ya shakiniskar yanci ranar Juma’a amma ya koma ruwa washegari.
IGP na rundunar yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba ya bayyana cewa wasu gwamnoni na daukan nauyin yan daba domin kaiwa abokan hamyarsu hari yayin kamfen.
A kokarin kakkabe ayyukan 'yan ta'adda a yankuna daban-daban na jihar Zamfara, an kama wasu 'yan bindiga 16 da suka addabi yankuna daban-daban na ita jihar.
Jami'an tsaro sun kama wata mota maƙare da bindigogi da wasu mutane zata shiga babbar kotun jihar Osun dake sauraron ƙarar zabe yau Laraba, an gano su waye.
An shiga rudani yayin da aka bankado gawarwakin wasu mutum biyu da ake kyautata zaton sun mutu ne a dakin. Ya zuwa yanzu dai 'yan sanda na ci gaba da bincike.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari