Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ‘yan sandan jihar Lagos ta bayyana dalilin da yasa suka sanya wa mawaki Seun kuti ankwa duk da cewa shi ya mika kansa ga jami’ansu, ta ce doka suka bi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ajalin abokin aikinsu yayin da suka yi kokarin harbe wani matashi a kauyen Yarimawa da ke karamar hukumar Tofa a jihar Kano.
Babban sufeto janar na 'yan sandan Najeriya Usman Baba ya ce suna sanya idanu a kan duk 'yan siyasar da ke yin kalamai na tunzura jama'a sannan kuma duk wanda
An gano Seun Kuti a wani faifan bidiyon da ya yadu, yana alfahari akan marin da ya yiwa dan sanda, ya ce wannan ba shine na farko ba ya mari 'yan sanda da yawa
Rundunar ƴan sandan jihar Delta, ta cafke wani ƙaramin yaro da abokansa biyu, bisa zargin shirya yadda za a yi garkuwa da shi, da neman N20m a wajen iyayensa.
Wani matashi ya bayyana yadda ya tura mahaifiyarsa madakata bayan da rigima ta barke a tsakaninsu saboda kudin da bai taka kara ya karya ba, bai yi danasani ba.
'Yan sandan jihar Legas za su kamo wani mawakin Najeriya bayan da aka ga bidiyon lokacin da ya kafta wa wani jami'in dan sanda mari a lokacin da ya tare su.
An kama wata mata da ta yi garkuwa da 'yarta a Kano bayan ta dauketa ta kai ta gidan 'yan uwanta a Madobi don a ajiye yarinyar da nufin cewa zata yi tafiya.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya naɗa AIG Umar wanda ke dab da ritaya a matsayin babban mai ba da shawara kan tsaro a ofishin ministan jin daɗin yan sanda.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari