Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan sandan jihar Enugu sun sanar da kama wani da ake zargin yana da hannu kan kisan da aka yi wa wani sanata mai suna Nelson Sylvester a ranar Lahadin da ta.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta musanta rade-radin da ake ta yadawa kan cewa ta ba da umarnin janye jami'anta daga 'yan siyasa. Rundunar ta ce labarin ba.
Ƴan bindiga a daren ranar Lahadi 16 ga watan Yuli sun halaka wani ɗan majalisa a ƙaramar hukumar Nsukka ta jihar Enugu har lahira, bayan sun yi ta harbinsa.
Rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta yi nasarar kama wata mata Esther Godwin kan zargin kwarawa ma'aikaciyar su tafasasshen ruwan zafi bisa zarginsu da badala.
Kwanaki kadan bayan Kayode Egbetokun ya canji Alkali Baba a matsayin IGP, Gwamnatin tarayya tayi na’am da karbe wasu ‘yan sanda da ke aikin gadin ‘yan siyasa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kwara ta yi karin haske akan jita-jitar cewa tsawa ta kashe masu garkuwa a jihar Kwara, ta ce lamarin ya faru da wasu makiyaya ne.
Ma'aikata sun gano gawar wata matashi mai shekaru 28 a wani dakin otel da suka kama da saurayinta a unguwar 102 Yale Okeowo, hanyar Ago Palace Way, jihar Lagas.
Ƴan sanda sun cafke wata mata mai shekara 50 a duniya, bisa lakaɗawa mahaifiyarta mai shekara 75 shegen duka a jihar Anambra ya yin da ta ke yi mata wanka.
Jami'an yan sanda a jihar Bauchi sun yi nasarar damke wasu masu garkuwa da mutane bakwai sannan sun kuma kwato makamai guda hudu a karamar hukumar Alkaleri.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari