Hukumar yan sandan NAjeriya
An tabbatar da mutuwar wata dalibar jami’ar tarayya ta Oye-Ekiti, Atanda Modupe Deborah, wacce ta bata a ranar Alhamis, 7 ga watan Satumba. An gano gawarta.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wani matashi kan zargin kulle mahaifansa a daki tare da tafka musu mummunan sata, abin da ya sata har da mota da wayoyin salula.
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta cafke masu garkuwa da mutane da fashi da makami mutum 32 a jihar. Hukumar ta kuma karrama jami'an da suka cafko miyagun.
Jami'an rundunar sojin Najeriya da na 'yan sanda, sun gargaɗi masu shirin tayar da zanga-zanga dangane da hukuncin da kotun ƙararrakin zaɓe za ta yanke gobe.
Jami'an rundunar yan sanda reshen jihar Kaduna sun samu nasarar kubutar da mutane 3 da yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Zariya, jihar Ƙaduna.
Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar gasawa ƴan bindiga aya a hannu a jihar Kaduna. Ƴan sandan sun fatattaki miyagun ƴan bindiga tare ceto mutanen da suka sace.
Wani mashahurin dan damfara ya dauko hayar sojoji don kama wani malamin Musulunci mai suna Sulaimon saboda addu'ar bogi da ya masa bai ci nasara ba a aikinsa.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta sanar da fara gudanar da bincike a kan rade-radi da ke yawo na zargin bullar wasu mata masu shiga gidan mutane suna shan jini.
Yayin da ake cikin halin yunwa, ana zargin wani dalibi a makarantar horas da 'yan sanda a Kano ya rasa ransa sakamakon rashin abinci mai gina jiki da wahalhalu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari