Hukumar yan sandan NAjeriya
Rikicin filaye da iyakoki a tsakanin wasu ƙauyuka huɗu na ƙaramar hukumar Yala a jihar Cross Rivers, ya sanya gwamna Bassey Otu sanya dokar hana fita.
Magoya bayan Tajudeen Baruwa da Badru Agbede sun sanya mutanen Abuja cikin firgici bayan sun ɓarke da rikici wanda har harbe-haben bindigu aka yi.
Wani faifan bidiyo da aka yada ya nuna yadda wani dan sanda ke gadin shugaban daliban jiar Adamawa, mutane sun yi martani kan wannan faifan bidiyo.
Wani jami'in dan sanda a unguwar Sale Mai Agogo a karamar hukumar Rijau ta jihar Neja, ya harbi wani yaro da kakarsa, a wajen rabon kayan abinci.
Wasu 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari a jihar Plateau, maharan sun kai farmakin ne da tsakar dare a jiya Lahadi inda su ka kashe mutane 11.
Wasu matasa sun daka wawa kan motoci uku da ke dauke da buhunan shinkafa na tallafin Tinubu a jihar Kwara yayin da su ke dakonsu zuwa inda za a raba.
Wata babbar mota ta murkushe wata mata mai ciki da raunata danta mai shekaru biyu a cikin kasuwa da ke jihar Ogun, motar ta kutsa cikin kasuwa bayan birki ya balle.
Masu garkuwa da mutane sun auka gidan ‘dan sanda, sun yi gaba da iyalin jami’in tsaro. Majiyoyi sun shaida cewa masu garkuwa da mutanen sun zo ne da makamai.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda hukumar NDLEA ta kama wasu miyagun kwayoyi da aka shigo dasu ta hanyar basajarsu a cikin gwangwanayen timatir na waje.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari