Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta fara gudanar da bincike bayan kwamishinan jihar ya yi mutuwar bazata a cikin gidansa da ke birnin Maiduguri, babban birnin jihar.
Rundunar 'yan sanda sun tabbatar da kisan wata tsohuwa a birnin Gombe wanda 'yan ta'adda su ka yi mata yankan rago a Unguwar Jekadafari da ke jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta sanar da cafke wasu mutum biyu da ake zargi da laifin hannu a halaka ɗiyar wani ɗan majalisar dokokin jihar Borno.
Hukumar jin daɗin yan sanda ta ƙasa (PSC) ta bayyana cewa an ɗauki matakin ɗaukar tubabbun yam baranda aikin kuratan yan sanda ne saboda sun gane gaskiya.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi ta cafke wani matashi kan zargin yunkurin kisan wani almajiri don daukar fansa kan malaminsu da ya hana shi aure.
Wasu miyaguun ƴan bindiga sun salwantar da rayukan mutum biyar a wani ƙazamin harin ta'addanci da suka kai a jihar Benue. Hukumomi sun tabbatar da hakan.
Wasu yan bindiga kai hari kan kauyen Kanzanna da ke karamar hukumar Bunza a jihar Kebbi. Maharan sun sheke mutane biyu tare da yin awon gaba da wasu uku.
Gobara a wani gidan mai da ke jihar Ogun ta lakume rayukan mutane biyu tare da raunata wasu mutane da dama yayin da ake juyen bakin mai a cikin tanka.
Akalla tubabbun mayakan Boko Haram dubu 6,900 ne su ka samu 'yancin shigo wa cikin al'umma a jihar Borno bayan gwamnatin jihar ta gama tantance su.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari