Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Jigawa tare da sace matan shugaban karamar hukumar Kiyawa da ke jihar, 'yan sanda sun bazama nemansu.
Hakimin kauyen Dan Gulam a jihar Jigawa, Umar Ibrahim, ya karyata zargin cewa ya yi wa wata yarinya fyade da kunsa mata ciki sannan ya shafa mata cutar kanjamau.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauƙe da makamai sun kai mummunan farmaki a ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara inda suka halaka mutum ɗaya da sace wasu mutum biyar.
Wata mata mai shekara 75 a dunuya ta rasa ranta ana tsaka da gudanar da ibada a wata cocin jihar Ogun. Matar dai ta faɗi ne kawai inda daga baya ta mutu.
Wani mai maganin gargajiya kuma makaho ya damfari wata tsohuwa Naira miliyan 19 don yi mata magani, ya kwanta da 'yarta da kuma jikarta a kokarin taimakonsu.
Wata kungiyar kare hakkin dan Adam a Najeriya ta bukaci sifetan 'yan sanda, Kayode Egbetokun da ya umarci kama Dino Melaye kan zargin ta'addanci a jihar.
Tsagerun 'yan bindiga sun yi ajalin rayuka biyar yayin da suka kai hari garin Duhuwa a karamar hukumar Wurno a jihar Sokoto. Maharan sun kuma raunata mutum hudu.
Jami'an yan sanda a jihar Bauchi sun kama wani Yakubu Adamu, a karamar hukumar Kirfi kan zargin kashe dan uwansa, Yayaji Abubakar, da niyan mallakar babur dinsa.
An sanar da batar malamin majami'a a Abuja tun bayan fitan sa daga gida a ranar 1 ga watan Oktoba, 2023. Majami'ar ta roki jama'a su sanya malamin a addu'a.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari