Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Kaduna inda suka tafka sabuwar ta'asa. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wata matar aure da 'ya'yanta uku.
Shahararren mawakin nan na Najeriya Seun Kuti, ya yi kakkausar suka ga rundunar ‘yan sandan Najeriya in da ya ya zarge su da jagorantar kungiyoyin garkuwa da mutane.
Tsagerun ƴan bindiga sun kai sabon harin kan jami'an tsaro a wurin wasu masu sana'ar POS a jihar Imo, sun kashe ƴan sanda biyu da fararen hula biyu a harin.
An shiga tashin hankali bayan 'yan bindiga sun yi ajalin wasu manyan sarakunan gargajiya a karamar hukumar Ikole da ke jihar Ekiti a Kudancin Najeriya.
Jami'an rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja sun ceto wasu mutane 5 da aka yi garkuwa da su daga hannu tawagar ƴan bindiga daban-daban bayan musayar wuta.
Philip Aivoji, shugaban jam’iyyar PDP reshen jjihar Legas da ‘yan bindiga suka sace ya shaki iskar ‘yanci bayan kwanaki hudu. 'Yan sandan Ogun sun tabbatar da hakan.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Zamfara inda suka tafka sabuwar ta'asa. Yan bindigan sun sace amarya da ango a yayin farmakin.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Sokoto inda suka tafka sabuwar ta'asa. Yan bindigan sun yi awon gaba wani babban dan kasuwa.
'Yan bindiga sun yi garkuwa da jami'an 'yan sanda uku da ke bakin aiki a jihar Delta yayin da aka bazama nemansu ruwa a jallo tare da cafke wani da ake zargi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari