Hukumar yan sandan NAjeriya
Miyagun yan bindigan daji sun buɗe wa kasuwa wuta a cikin mota, sun kasje mutum takwasa daga ciki kana suka raunata wasu mutum huɗu a Katsina ranar Lahadi.
Rahotanni sun nuna cewa wani dan sanda ya bindige jarumin fina-finan Najeriya, Azeez Olalade Ijaduade, a jihar Ogun. Jarumin na can kwance cikin mawuyacin hali.
Rundunar yan sandan Najeriya ta yi magana kan harbin da wani jami'in dan sanda ya yi wa jarumin fina-finan Najeriya Azeez Ijaduade. Ta ce ana gudanar da bincike.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai mummunan farmaki har cikin gidan wani babban likita a jihar Kwara. Yan bindigan sun halaka likitan tare da sace diyarsa.
Yan sanda sun samu nasarar tarwatsa wata maboyar masu aikata muggan laifuka a yankin ƙaramar hukumar Kankara ta jihar Katsina, sun kwato.manyan makamai.
Jami’an ‘yan sanda a Kano sun kama Hafsat Sirajo mai shekaru 24, bisa zargin laifin kashe abokin mijinta, Nafiu Hafizu, ta hanyar daba masa wuka.
Wasu da ba a san ko su waye ba sun kai harin ramuwar gayya a wata rugar Fulani a garin Kpache, karamar hukumar Abaja da ke birnin Abuja inda suka kashe mutum 2.
Yan sandan Kano sun sake kama wani kasurgumin shugaban yan fashi wanda ya tuba kwanaki, Bahago Afa, tare da wasu yan fashi shida. Ana neman wasu 72 ruwa a jallo.
Akalla mata biyu da wani jariri ake zargin sun makale yayin da wani gini mai hawa biyu ya rufta a yankin Ebute Meta da ke jihar Legas. Sai dai an ceto mace daya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari