Hukumar yan sandan NAjeriya
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Legas, Fayode Adegoke, ya bukaci ‘yan Najeriya da su daina biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane domin yin hakan kuskure ne.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun sake kai harin ta'addanci a birnin tarayya Abuja, 'yan bindigan a yayin harin sun yi awon gaba wani babban darakta.
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta samu nasarar yin caraf da wata mata wacce ta yi yunƙurin sayar da ƴaƴanta kan N1.8m. Ta ce dole ce ta sanya ta yin hakan.
Rahoto ya nuna cewa an rasa rayuka da yawa yayin da wani abun fashewa ya tashi a wani wurin haƙar ɗanyen man fetur a jihar Imo da ke Kudu Maso Gabas.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da kanana yara mata guda biyu yayin da suka kutsa kai ta tsiya cikin wani gida a babban birnin tarayya Abuja.
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba a ranar Talatar da ta gabata ta ce jami’anta sun ki karbar cin hancin naira miliyan 8.5 da wani mai garkuwa da mutane ya ba su.
An samu rahotanni biyu na wani mai gadin makaranta da almajiri da suka sheke kansu a jihar Kano. Shi mai gadin ya dauki ransa ne saboda tsohuwar matarsa ta yi aure.
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wani ma’aikacin banki, Olumide Openaike wanda ya yi karyar masu garkuwa da mutane sun sace shi saboda bashin N1.7m.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna alhihinsa kan kisan da aka yi wa wasu sarakunan gargajiya a Ekiti, ya kuma umarci ceto daliban da aka sace a jihar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari