Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da kama masu garkuwa da mutane da dama dauke da makamai tare da wani matsafi dauke da gashin dan Adam.
Tawagar jami’an tsaro da suka hada da mafarauta da suka bi bayan ‘yan bindigar sun yi nasarar ceto daliban 14 cikin 24 da aka sace a jami'ar Kogi.
Rahoto ya bayyana yadda wasu 'yan ta'adda suka yiwa jami'an tsaron Najeriya kisan gilla a jihar Enugu da ke Kudancin Najeriya. An bayyana matakin da ake dauka.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun hallaka jami'an 'yan sanda biyu a jihar Enugu. Gwamnan jihar ya sanya tukuici domin a gano su.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki wani matashi ma'aikacin hukumar FIRS, Khalid Bichi a Maitama da ke birnin Abuja inda suka bindige shi har lahira nan take.
Rundunar yan sandan jihar Lagos ta bayyana cewa tana ladabtar da Jami'inta da ya gaza nuna kwarewar aiki. An gano jami'in ne na cacar-baki wata direba a titin Lagos.
Rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta samu nasarar kuɓutar da mutane 13 da yan bindiga suka yi yunkurin yin garkuwa da su a kuyukan Malumfashi da Faskari.
Yan sandan jihar Gombe ta kaddamar da shirin fara koya wa tubabbun yan kalare sana'o'i a fadin jihar. Shirin ya samu tallafin wata kungiya da gwamnatin jihar.
Hatsarin iskar gas ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a Lagos tare da jikkata mutane uku. Rundunar yan sanda jihar sun tabbatar da faruwar lamarin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari