Hukumar Kwastam na Najeriya
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), ta ce rufe iyakokin da Najeriya ta yi tsakaninta da jamhuriyar Nijar ba wai yana nufin yaƙi ba ne. Shugaban hukumar na wucin.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin mataimakan kwanturola janar na hukumar kwastam DCG guda 3 da kananan mataimaka ACG guda uku.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar kwastam ta kama kayayyakin da aka shigo dasu daga kasar waje saboda a dokar Najeriya an haramta su kwata-kwata gaba daya.
Da aka yi hira da shi a jiya, Shugaban Kwastam ya shaida cewa iyakoki kadan ne aka bude, akasin abin da ake rahotowa. Iyakoki biyar ne, halin da ake ciki kenan
Sanata Francis Fadahunsi, sanatan Osun ta Gabas ya nemi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya bude iyakokin kasar nan domin daidaita taattalin arzikin kasa.
Hukumar Kwastam ta kama wasu mutane dauke da buhunan fatu da kuma naman jaki 414 a iyakar jihar kebbi suna kokarin ketare kasar Najeriya zuwa kasashen ketare.
Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana yiwuwar hana shigo da, gami da siyar da kayan sawa na gwanjo a fadin Najeriya. Hukumar ta ce kayan na gwanjo na da illa ga.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa yana sane ya kulle iyakokin ƙasar nan da gangan domin ƴan Najeriya su noma abinda za su ci, a gida Najeriya.
Gwamnati ta Saki Sabon Bayani Akan Motocin Tokunbo a Najeriya, Farashin Su Ya Sakko da Kaso 47 Cikin Dari Kuma Sabon Bayani Daga Gwmnatin Tarayya: Farashin
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari