Hukumar Kwastam na Najeriya
An kama wasu kayayyakin aikata laifi da tsageru suka shigo dasu Najeriya na dab zabe. Wannan lamari ya faru a birnin Legas, an bayyana irin kayan da aka kama.
An kama wasu tireloli makare da shinkafar kasar waje wacce shugaba Buhari ya haramtawa 'yan kasar nan cin shinkafar kasar waje. An kama wasu kayayyakin daban.
Hukumar kwastam ta kasa ta sanar da dalilin ta na damke wasu kayayyakin kasar Chana da aka shigo dasu Najeriya. Tace kayan sun karya dokokin hukumar su ne.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta bayyana jerin kayayyaki da aka haramta fitar da su daga Najeriya zuwa wasu kasashen na ketare saboda wasu dalilai na kasa.
Kwantrola-Janar na Hukumar Hana Fasa Kwabri watau Kwastam, Kanal Hameed Ali (mai ritaya) ya bayyana irin nasarorin da hukumar ta samu karkashinsa cikin shekaru7
Kwantrola mai kula da sashin cinikayya ta Hukumar Kwastam ta Najeriya, NCS, Anthony Ayalogu, ya riga mu gidan gaskiya. Ayalogu ya mutu ne a filin tashi da sauka
Wata rundunar jami’an kwastom ta ƙasa na reshen FOU-A a jiya, ta yi nasarar kama manyan bindigu biyu haɗin gida da ƙunshin alburusai 35 daga hannun masu fasa.
Hukumar Kwastam ta Zone A ta sanar da kama buhunan shinkafa 7,259 na kasar waje mai nauyin kilogiram 50, kwatankwacin manyan motoci tireka 12 a watan Afrilun 2
Hukumar kwastam ta sanar da cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bada umurnin bude karin iyakoki guda hudu. Iyakokin sun hada da Idiroko dake Ogun, Jibiya dak
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari