Kasafin Kudi
Kasar China ta rage yawan bashin da ta ke bai wa Najeriya da sauran kasashen Nahiyar Afirka kan saba ka'idar biyan bashi kan lokaci kamar yadda aka yi alkawari.
Hukumar ƙididdiga ta ƙasa (NBS), ta bayyana cewa yanzu haka bashin da ake bin Najeriya ya kai naira tiriliyan 87, wanda kowane ɗan Najeriya zai biya naira.
Babban bankin Najeriya (CBN), ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa na cewa yana ƙoƙarin sauya fasalin kuɗaɗen Najeriya ta yanda duk dala ɗaya za ta dawo.
Alhaji Aliko Dangote, babban attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afrika ya samu wata gagarumar riba da ta ba shi damar shiga cikin jerin manyan attajirai 100 na duniya.
Wani mutum ya koma kiwon kunamai saboda ya samu kudaden da ba a yi sammani ba. An ce ana siyar da galan daya na dafin kunamai akan kudi N30bn a duniyar nan.
Maawaki Davido ya bayyana cewa, matsalar 'yan Najeriya ba komai bane face yadda kudi ke ba da wahalar samu da kuma yadda kowa ke bukatar mafita ga rayuwar.
Kamar yadda Hukumar RMFAC ta yanka, a albashi akwai, Minista ya na samun N650,135.99 a wata. Alawus da gwamnatin tarayya ta ke biyan Minista sun kai biliyoyi.
Za a ga tsadar abinci, buhun shikafa zai kuma tsada a kasuwa. ‘Yan kasuwan da ke Arewa a karkashin NACCIMA sun fara ankarar da al’umma kan halin da ake ciki
An samu labarin yadda babban bankin Najeriya ya bayyana cewa, zai kunyata bankunan da ke harkallar Forex a Najeriya duk da matsalar da ake ciki a halin yanzu.
Kasafin Kudi
Samu kari