Jihar Niger
Jami'an tsaron Najeriya da suka hada da sojoji da 'yan sanda sun sheke miyagun 'yan fashin daji 42 a yankin Alawa da ke Shiroro a jihar Neja, PRNigeria tace.
Wasu miyagun yan bindiga sun faɗa cikin sansanin sojoji a jihar Neja ba tare da sani ba, inda suka kwashi kashinsu a hannu, sojoji sun ƙashe su da yawan gaske.
Labarin da ke shigo mana da dumi duminsa na nuna cewa Sarkin Sudan na masarautar Kontagora a jihar Neja, Alhaji Saidu Umaru Namaska, ya rigamu gidan gaskiya.
Sanata mai wakiltar Neja ta arewa a majalisar tarayya, Mohammed Sani-Musa, a ranar Talata ya bayyana cewa ‘yan bindiga sun hallaka fiye da rayuka 300 a yankin.
Sakamakon musayar ruwan wuta tsakanin miyagun 'yan bindigan daji da 'yan banga da aka yi a yankin Mayaki da ke karamar Lapai ta Niger, 'yan banga 2 sun rasu.
Sarkin Borgu dake jihar Neja a arewacin Najeriya, Muhammad Dantoro, ya yi kira ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bada umarnin a turo jami'an soji yankin.
Rundunar 'yan sanda sun shaida cewa, wasu 'yan bindiga sun sace sarkin New Bassa ta jihar Neja, inda tuni aka tura jami'an tsaro da 'yan banga domin ceto sarkin
Mafarauta sun kashe a ƙalla ƴan bindiga 47 da ke adabar garuruwan da ke karamar hukumar Shiroro ta Jihar Niger, PRNigeria ta ruwaito. Mafarauta, yayin wani hari
Jami'an rundunar yaki da 'yan bindiga ta 'yan sandan jihar Niger sun bindige gagararren mai kai wa 'yan bindiga bayanai, Buba Baromi, an sheke Baromi a daji.
Jihar Niger
Samu kari