Jihar Niger
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta bayyana cewa an samu nasarar cafke daya daga cikin mutanen da su ka kai hari tare da garkuwa da mutane a jihar.
Tarwatsewar wani abun fahewa a Sabon Pegi, Mashegu, ya yi sanadiyyar mutuwar mutum hudu, raunata shida, da lalata gidaje 12. Yushau, wanda ake zargi, ya tsere.
Babban limamin Agaie, Sheikh Muhammadu Kudu ya rasu. Gwamna Umaru Bago ya ce mutuwar ra girgiza al'ummar jihar Neja baki daya. An masa addu'o'in samun aljanna.
Tsohon gwamnan Neja, Dr Mu'azu Babangida Aliyu ya kalubalanci gwamnatin tarayya kan rufe iyakoki inda ya nuna cewa hakan bai kawo wani amfani ga kasa ba.
Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci sojoji su mamaye dazuka don murkushe 'yan bindiga, yayin da ya ziyarci Gwamna Bago don jajanta masa kan iftila'in Neja.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci sojoji da su shiga cikin dazuzzuka domin fatattakar 'yan bindigan da suke boye a ciki.
Wata bakuwar cuta ta bulla a jihar Neja. Mutane da dama an kwantar da su a a asibiti. Hukumomi sun yi bayani kan cutar wacce take sanya mutane sumewa.
Dakarun sojojin sama sun yi ruwan wuta kan 'yan bindiga a jihar Neja. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga masu tarin yawa a hare-haren da suka kai a sansaninsu.
Wata tanka ta sake faɗuwa tana zubar da man gyaɗa, mutane sun sake tururuwa ɗibar ganima ba tare da fargabar abin da ya faru kwanakin baya ba a jihar Niger.
Jihar Niger
Samu kari