Jihar Niger
Jami'an 'yan sandan jihar Niger ta kama wata mata mai suna Damilola Akinnowuno bisa zargin damfarar mutane fiye da 100 makudan kudaden da ya kai N150m a jihar.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umar.Bago, ya bayyana cewa zai ba mata kujerun mataimakin shugaban ƙaramar hukuma da sakatarori a ƙarƙashin gwamnatinsa mai ci.
Gwamnan jihar Neja ya bayyana cewa, zai rushe wani ofishin 'yan sanda saboda ya kasance a kan hanyar ruwa wanda ke kawo tsaiko ga ruwan sha a jihar ta Arewa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma dan takarar shugaban ƙasa a inuwar NNPP mai kayan daɗi, Rabiu Musa Kwankwaso, ya roki yan siyasa si daina satar kuɗin talakawa.
Wani mahaukaci ya tsallake rijiya da baya a shataletalen Kpakungu a Minna dake jihar Niger bayan wani direba ya kuskure shi da mota don kaucewa kamun 'yan sanda
Rundunar ‘yan sandan jihar Niger ta tabbatar da sace dagacin kauyen Dugge Alhaji Abdullahi B. Zaure da ‘yan bindiga suka yi a karamar hukumar Rijau dake jihar.
Jami'an tsaron sojojin Najeriya sun yi luguden wuta tsakanin su da wasu 'yan ta'adda a dajin Allawa da ke a karamar hukumar Shiroro ta jihar Niger in da suka
Wani mummunan rikici da ya barke a jihar Niger, ya janyo mutane da dama sun raunata, ya yin da dukiyoyi suka salwanta. Fadan ya barke ne tsakanin wasu bangarori
Rahotanni sun nuna cewa rijistaran kotun shari'ar Musulunci da ke garin Ibbi, karamar hukumar Mashegu, jihar Nejaz Mallam Namaru, ya rasu a wurin masu garkuwa.
Jihar Niger
Samu kari