Jihar Niger
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon ta'azziya ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu a iftila'in fashewar tankar mai da ya faru a jihar Niger.
Kasuwar hatsi a Neja ta fuskanci karuwar shigo da kaya daga kasashen makwabta, wanda ya jawo karyewar farashi, tare da shafar manoma da 'yan kasuwa.
Hukumomi a jihar Niger da ke Arewacin Najeriya sun tabbatar da cewa yawan mutane da suka mutu sanadin hatsarin tankar fetur sun kai 86 yayin 55 suka samu raunuka.
Wata tankar dakon mai da ta fashe fetur ya fara kwarara ta kama da wuta bayan mutane sun gana kewaye ta, ana fargabar rasa gomman rayuka a jihar Neja.
Gwamma Muhammed Umar Bago ya shawarci gwamnonin Arewa su maida Hausa ya zama yaren da za a rika koyar da ɗalibai a makarantun firamare da sakandire.
NAF ta kai hare-haren sama a Neja, ta kashe shugabannin JAS, ta lalata makamai, lamarin da aka ce ya tilasta mahara guduwa zuwa Birnin Gwari, Jihar Kaduna.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya ziyarci tsofafffin shugaban kasan mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida, da tsohon gwamnan jihar, Mu'azu Babanguida.
Wata matar aure ta shiga hannun jami'an tsaro bisa zargin hallaka mijinta a jihar Neja. Matar auren ta yi bayanin yadda ta aikata wannan danyen aikin a cikin dare.
An samu barkewar rikici tsakanin jami'an tsaro na 'yana banga da mutanen unguwa a jihar Neja. Lamarin ya auku ne bayan an je cafke masu aikata laifi.
Jihar Niger
Samu kari