Jihar Niger
Mai magana da yawun yan sandan jihar Neja, Wasiu Abiodun ya ce rundunar ta yi nasarar gano wasu bata-gari da ke sace yara tare da fakewa da sunan gidan marayu.
Mummunan al'amari ya faru inda soja ya harbi dan achaba da wata mai jego da da danta da ya goyo a bayansa a garin Babanna da ke karamar hukumar Borgu a Neja.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta fara tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Neja guda 25. Bago da Kantigi ne manyan yan takara.
Rahoton da muke samu daga jihar Neja ya bayyana yadda 'yan siyasa ke sayen kuri'un talakawa da taliya da sauran kayan abinci a bangarori daban-daban na jihar.
Rana bata karya sai dai uwar diya ta ji kunya! Yau Asabar, 18 ga watan Maris take ranar zaben gwamnoni a Najeriya. A nan za m8 kawo yadda yake a Neja da Sokoto.
A ranar Asabar, 18 ga watan Maris, al'ummar Neja za su fito domin zabar shugabansu tsakanin Muhammad Umar Bago na APC da Isah Liman Kantigi na jam'iyyar PDP.
Kwana 2 kafin fafata zaben gwamna a jihar Neja da ke arewa ta tsakiya, jam'iyyun LP da NNPP sun ce sun ji sun gani ɗan takarar APC zasu zaba ranar Asabar .
Wasu miyagun 'yan fashin daji sun yi wa tawagar gamayyar jami'an tsaro kwantan bauna, sun halaka Manjo da wasu dakaru 4, sun kashe 'yan banga a jihar Neja.
Waau bayanai da suka fito daga yankin kananan hukumomi biyu a jihar Neja sun nuna cewa yan ta'adda sun ci karensu babu babbaka a wasu kauyuka ranar Talata.
Jihar Niger
Samu kari