Jihar Niger
Gwamnati Neja ta gudanar da jarrabawa ga dalibai da ake shirin turasu karatu kasashen waje. Za a tura dalibai 1,000 zuwa kasashen Canada, China, India da Brazil.
Rabaran Bulus Yohanna ya gudanar da babban bikin aurar da masoya 21 a cocin St. Mark da ke jihar Neja, yana mai jaddada muhimmancin aure na doka da ka'idar coci.
Gwamnan Neja Umaru Bago ya ware tirelolin abinci 1,000 domin karya farashi a Ramadan. Za a raba tirela 500 kyauta, za a sayar da tirela 500 a farashi mai rahusa.
Korafe-korafe sun biyo bayan matakin Gwamna Umaru Bago na Niger ya nada tsohon shugaban APC, Jibrin Imam, a matsayin shugaban hukumar zaɓen jihar.
Gwamnan Neja, Umaru Bago ya bayyana shirin karya farashin abinci a jihar a lokacin azumin watan Ramadan na 2025. Za a karya farashin ne domin saukakawa talaka.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ba Izala tallafin N10m yayin kaddamar da tallafin asusun neman tallafin ilimi na 2025 a Abuja, an nemi N1.5bn.
Rahoto ya ce tankar gas ta fashe a Sabon Wuse da ke jihar Neja. An ce gobarar da ta tashi ta kona motoci da shaguna da dama, amma babu asarar rai.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addancia jihar Neja. Yan bindigan a yayin harin sun yi awon gaba dawasu yan mata zuwa cikin daji. Sun kashe jami'in tsaro.
Majalisar dokokin jihar Neja ta cimma matsaya kan hanyoyin da ya kamata a bi wajen kawo karshen ayyukan ƴan bindiga da suka zafafa hare-hare a wasu yankuna.
Jihar Niger
Samu kari