Jihar Niger
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya sallami baki ɗaya hadiman da tsohon gwamnan jihar ya naɗa daga aiki, ya rushe majalisun gudanarwan hukumomin gwamnati yau.
Gwamna Mohammed Umar Bago na jihar Neja, ya shawarci al'ummar jihar musamman wadanda suke a yankuna na karkara da su takaita yawace-yawacen da suke yi saboda.
Mahaifin jaririn da ƴan bindiga suka halaka mahafiyarsa a jihar Niger ya bayyana halin da suka tsinci jaririn a ciki. Ya ce sun samu zuma lulluɓe da jikinsa.
Wasu tsagerun yan fashi dauke da bindigogi sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago, da yammacin ranar Talata, 5 ga watan Yuli.
Wasu miyagun yan fashi sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago, sun harbi dogarai biyu kuma sun yi awon gaba da makudan kuɗi.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya rushe hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar nan ta ke. Rushewar za ta fara aiki ne tun daga ranar 29 ga watan Mayu.
An tsinci wani jariri mai wata bakwai a duniya goye a bayan mahaifyarsa sa'o'i 24 bayan ƴan bindiga sun halaka ta a ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Niger.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya gwangwaje Alhazan jihar da kyautar Riyal 100 kowannensu a ƙasa mai tsarki. Gwamnan ya kuma ba ma'aikata Riyal 200.
Gwamnan jihar Neja, Muhammad Umar Bago, ya kubutar da wasu yan gidan yari 80 bayan ya biya naira miliyan N20m a matsayin kuɗin tara, ya roki su canja halayensu.
Jihar Niger
Samu kari