Jihar Niger
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Umaru Baho ta bayyana cewa har yanzu ana ci gaba da neman mutane 700 da suka bace sakamakon ambaliyar ruwa.
Peter Obi ya ce Bola tinubu ya yi abin da ya dace kan matakin kai ziyara jihar Benue. Obi ya bukaci Tinubu ya ziyarci garin Mokwa na jihar Neja saboda ambaliya.
Yayin da ake ranar dimukraɗiyya a kowace ranar 12 ga watan Yuni, dan marigayi MKO Abiola ya bayyana yadda Janar Ibrahim Babangida ya roke su gafara.
Wani mummunan lamari ya faru a Niger da saurayi mai shekaru 25, Usman Mohammed, ya mutu bayan an daba masa wuka sanadin rikici kan budurwa a jihar.
Gwamnan jihar Borno, Faresa Babagana Umara Zulum, ya ba da tallafin kudi ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Neja. Ya jajantawa gwamnati.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya ba da tallafin kudi ga mutanen da ambaliyar ruwa ta ritsa da su a jihar Neja. Ya kuma ba da kwnagilar ayyuka.
Rikicin sarauta ya sake barkewa a kauyen Muye da ke ƙaramar hukumar Lapai, ta jihar Niger bayan tsohon dagacin kauyen ya koma fada da karfi domin kwace kujerarsa.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kama wani magidanci da ake zargi da kisan matarsa, Hauwa mai ɗauke da cikin wata 9 a Minna, babban birnin jihar Neja.
Za a ji cewa kungiyoyin ma'aikatan wuta guda biyu sun hade kai, sun bayyana shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda gazawar kamfanin wuta na Abuja.
Jihar Niger
Samu kari