Jihar Niger
Wani dan bindiga ya gamu da tsautsayi yayin da ya je sace makwabcinsa, Alhaji Mohammed Makasudi a jihar Neja, mai gidan ya harbe shi a kafa yayin sace shi.
Tsohon gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya bukaci gwamnatin jihar da ta dakatar da fansho da sauran alawun dinsa har zuwa sanda zai bar majalisa.
Gwamnan Neja, Umar Bago, ya bayyana aniyarsa na fara gyara tituna a fadin jihar ciki harda titunan tarayya. Ya ce za su nemi a dawo da kudin da suka kashe daga baya.
Dan takarar shugabancin ƙasa Alhaji Atiku Abubakar ya nuna alhininsa bisa haɗurran jiragen ruwan da aka samu a jihar Adamawa da ma wasu sassa daban-daban.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya jajanta wa iyalan mutanen da suka mutu a haɗurran jiragen ruwan da suka afku a jihohin Adamawa da kuma Neja.
Zuwa ranar Litinin, 11 ga watan Satumba, hukumar NSEMA ta ce akalla mutum 30 ne suka mutu a hatsarin kwale-kwale da ya afku a karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja.
Kotun zaɓen NASS mai zama a jihar Neja ta soke nasarar ɗan Jerry Gana, tsohon ministan yaɗa labarai, ta bada umarnin a shirya zaɓe ciko nan da kwana 90.
Har yanzu ana ci gaba da tsamo mutanen da suka rasa rayukansu a hatsarin kwale-kwale da ya afku a garin Gbajibo dake karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja.
Wani jami'in dan sanda a unguwar Sale Mai Agogo a karamar hukumar Rijau ta jihar Neja, ya harbi wani yaro da kakarsa, a wajen rabon kayan abinci.
Jihar Niger
Samu kari