Jihar Niger
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya girgiza da ambaliyar ruwan da ta kashe sama da mutane 150 a Mokwa a jihar Neja da mutuwar 'yan wasan Kano 22 a hadarin mota
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami ya mika sakon jaje ga al'ummar Mokwa da ke jihar Neja bisa ambaliyar ruwan da ta afku a yankin da ke jihar Neja.
Rahotanni daga jihar Neja sun tabbatar da cewa tawagar masu aiki ceto sun tsamo gawarwakin mutane 115 zuwa ƙarfe 5 na yammacin jiya Juma'a a Mokwa.
Mutane 12 daga gida daya sun mutu a ambaliya a Mokwa, Neja yayin da ake fargabar mutum 60 sun rasa rayuka, ciki har da almajirai 50 da ba a gano ba.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta nuna damuwa kan ambaliyar ruwa da aka samu a karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja. Mutane da dama sun rasu sakamakon ambaliyar
Za a ji cewa Mummunar ambaliya ta halaka akalla mutane 50 a Mokwa, Neja, ta yanke babbar hanya, yayin da ake laluben gawarwaki, har da kananan yara.
Jami'an tsaro na hukumar DSS da sojoji sun yi gumurzu da 'yan bindiga a jihar Neja. Jami'an tsaron sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga da dama yayin artabun.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan wadanda suka farmaki kauyuka sun hallaka mutane tare da kona gidaje.
Wani limamin cocin Katolika a jihar Neja, Rabaran Fr. James Omeh tare da wata mace sun rasa rayukansu da ambaliyar ruwa da yi awon gaɓa da motarsa a Gulu.
Jihar Niger
Samu kari