Nasir Ahmad El-Rufai
Majalisar malaman jihar Kaduna ta gargadi majalisar Dattawa da ta yi gaggawar tabbatar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a matsayin minista nan ba da jimawa ba.
Doyin Okupe, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bukaci majalisar dattawa da ta sake duba matsayinta kan tsohon gwamna Nasir El-Rufai.
Bayanai da ke fitowa daga Abuja na nuni da cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga wata ganawa ta musamman da Nasir El-Rufai da tsohon gwamnan Ribas Wike.
Bayan tabbatar da mutane 45 cikin 48 da Shugaba Tinubu ya turo zuwa Majalisar Dattawan Najeriya, an miƙa sunayen waɗanda aka tabbatar zuwa fadar shugaban ƙasa.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa akwai yiwuwar ƙila ta sake gayyatar Nasir El-Rufai da sauran ministoci biyu da ba a amince da su ba, don sake tantance su.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi shagube kan kin tabbatar da Nasir El- Rufai a mukamain minista, ya ce yanzu tsohon gwamnan ya zama abin tausayi.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) ta bukaci bayani bayan majalisar Dattawa ta ki tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai a mukamin minista.
An kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministoci. Duk da irin kokarin da tsohon Gwamnan jihar Kaduna ya yi a Majalisa, bai samu shiga jerin ba tukuna.
AlmajiraI masu karatun Al-Qur’ani sun yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya janye sunan tsohon gwamnan jihar Kaduna daga cikin jerin sunayen ministocinsa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari