Nasir Ahmad El-Rufai
Osita Okechukwu ya na ganin kuskure ne Bola Tinubu ya bar Nasir El-Rufai ya tafi a banza, ya ce ana bukatar mutum na dabam irinsa ya shawo kan matsalar lantarki
Mun tattaro jerin abubuwa 10 da su ka jefa Nasir El-Rufai a matsala, su ka yi masa bukukun Minista. Daga ciki akwai kisan kare-dangi ga mazauna jihar Kaduna.
A karshen mako ne aka bayyana yadda El-Rufai, dansa ya samu damar angwancewa a Abuja. Amma, an ce mahaifinsa bai samu damar halarta ba saboda wasu dalilai.
An yada labarin da ke cewa, Uba Sani ya yiwa El-Rufai tuggu wurin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da kuma wanda zai maye gurbinsa kamar yadda dai ya bayyana.
Za a ji jerin abubuwan da su ka jawowa Nasir El-Rufai matsala wajen zama Ministan Bola Tinubu, hakan ya shafi Sanata Abubakar Sani Danladi da Stella Okotete.
Rahotanni na nuni da cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya fice daga Najeriya zuwa waje jim kaɗan bayan haƙura da zama ministan Tinubu.
Watakila Nasir El-Rufai ba zai shiga cikin ministocin da Bola Tinubu zai yi aiki da su ba, ya fadawa shugaban kasa bai sha’awar kujera, abin ya fita daga ran sa
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana a wani tsohon bidiyo cewa zai goyi bayan gwamnatin shugaba Bola Tinubu a matsayin mashawarci daga waje.
Sabon rahoto ya bayyana ainihin dalilin da ya hana Majalisar Dattawan Najeriya tabbatar da El-Rufai wato tsohon gwamnan jihar Kaduna matsayin ministan Tinubu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari