Nadin Sarauta
Rahotannin da muke samu yanzu daga jihar Kano na nuni da cewa zanga-zanga ta barke a karamar hukumar Gaya domin nuna adawa ga gwamnati kan rusa masarautu.
Bayan Sarki Muhammadu Sanusi II, akwai wasu manya manyan sarakuna masu dataja a Arewacin Najeriya da aka taɓa sauke su daga kan karagar sarauta bisa dalilai.
Za a ji yadda Hadimin Abba Kabir Yusuf ya yi hasashen dawowar Sanusi a 2023. Dama can ana tunanin idan Kwankwasiyya ta karbi mulki, abubuwa za su canza a Kano.
A shafin Facebook, Tsohon ‘dan takaran gwamna ya yi ruwan kalamai kan sarautar Kano da Muhammadu Sanusi II, ya ce manyan yan siyasar Kano yawanci yayan Sarauta ne.
Tsohuwar gwamnatin Abdullahi Ganduje a shekarar 2020 ta tube Muhammadu Sanusi II daga kurajerar sarautar Kano wanda ake ganin siyasa ta shiga cikin lamarin.
Muhammadu Sanusi II ya dawo kujerar sarautar Kano bayan shekaru huɗu da tsige shi, tuni dai Gwamma Abba ya rushe dukkan masarautun da Ganduje ya kirƙiro.
Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II ya jagoranci sallar Juma'a a masallacin dake fadar gwamnatin Kano. Wannan na zuwa ne jim kadan bayan tabbatar masa da mulkin Kano.
Rikicin tsakanin Ado Bayero da Abubakar Rimi ya jawo kafa masarautun Gaya, Rano, Dutse da Auyo kafin a rusa su bayan kafa sabuwar gwamnatin Ali Bakinzuwa
Da karfe 9:00 na safiyar yau Juma'a Gwamna Abba Yusuf zai gabatar da takardar nadi ga Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II a Africa House dake fadar gwamnatin Kano.
Nadin Sarauta
Samu kari