Musulmai
Gwamna Mai Mala Buni ya amince da kashe Naira miliyan 100 na ciyar da marasa galihu abinci a kowane rana har karshen watan azumin Ramadan a jihar Yobe.
Gidauniyar fitaccen dan kasuwa a Afirka, Aliko Dangote ta sanar da cewa a kullum ta na ciyar da mutane fiye da 10,000 a Kano da kewaye yayin ake azumi.
Shugaba Buhari ya ce karin farashin kayayyakin masarufi da wasu yan kasuwa ke yi babu gaira ba dalili a lokacin azumin watan Ramadan ya saba koyarwar addini.
Azumin Ramadan wata ne da ake samun natsuwa wurin bautar ubangiji da neman tsira, sai dai akwai wasu muhimman abubuwa da ya kamata Musulmai su kauce musu.
Ambasada Rawhide Bawa, jakadan kasar Ghana a Najeriya ya rasu yana da shekaru 65 a duniya a birnin tarayya Abuja, an tafi da gawarsa zuwa gida domin jana'iza.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ja hankalin gwamnoni cewa lokacin siyasa ya wuce, yanzu lokaci ne da zasu haɗa karfi da karfe wajen gina Najeriya.
Wata kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano ta datse igiyoyin auren Shamsiyya da Ghali sabida magidancin ya gudu ya bar gida sakamakon matsin tattalin arziki.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shirya buɗe baki tare da wasu gwamnoni a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamis, 14 ga watan Maris.
Yayin da uwar gidan shugaban kasa, Remi Tinubu ta ziyarci jihar Bauchi, Gwamna Bala Mohammed ya ba ta hakuri kan kalaman malamin Musulunci da ya yi kanta.
Musulmai
Samu kari