Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu yan bindiga sun sace tsohon kwamishinan Gidaje da Tsara Birane, Injiniya Babangida a gidansa da ke Adamawa a ranar Talata. An rahoto cewa wadanda suka sace
Da farko 'yan bindigan da suka tare masu dawowa daga wajen daurin aure a hanyar Sokoto sun ce sai kowa ya biya N5m. Daga baya aka rage kudin fansar zuwa N60m.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kutsa cocin 'Celestial Church-Christ, SBJ Oshofa a Wasimi, karamar hukumar Ewekoro na Jihar Ogun, sun sace masu
Yan bindiga sun sace limamin cocin Katolika na St Anthony a garin Angware a karamar hukumar Jos, Rabaran James Kantoma, wanda kuma shine shugaban kungiyar kiris
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da Limamin cocin Anglican na Jebba da ke jihar Kwara, Rt. Rev. Aderogba, matar sa da kuma direban sa a ranar Lahadi.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Adamawa ta kama mafarauta uku da wasu kan hadin baki don garkuwa da mutane a kananan hukumomin Girei da Fufore a jiha
‘Danuwan Sarkin da aka dauke ya tabbatarwa maname labarai irin wahalar da suka sha, ya takaita maganar domin ya ce ‘yan bindiga sun hana magana da ‘yan jarida.
Yan Bindiga sun sace Mahaifiyar AA Zaura a Gidan ta dake karamar hukumar Ungogo a cikin Birnin Kano. Ba wannan ne karon farko da ‘yan bindiga suke kai hari ba.
Wasu yan bindiga a safiyar ranar Asabar sun kai hari Unguwar Iri Station, Idon Ward a karamar hukumar Kajuru sun sace a ƙalla mutane 14. Wani kansila na mulki
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari