Masu Garkuwa Da Mutane
Wadanda suka sace Hassan Shamidozhi, basaraken Bukpe na karamar hukumar Kwali a babban birnin tarayya Abuja, sun ba iyalansa wa’adin sa’o’i 24 su biya fansarsa.
Yan Bindiga da suka yi sace dalibai daga Kwalejin Kimiyya da Fasahar Lafiya ta Tsafe Jihar Zamfara sun sako su. TVC News ta rahoto cewa masu garkuwar ne don kas
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta kama wani Ahmed bisa zarginsa da garkuwa da budurwarsa, Hannatu Kabri bayan hada kai da wani Uchenna Daniels, rahoton Daily
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar kwace makudan kudade wadanda ake zargin kudin fansa ne da aka ba ‘yan bindiga don su saki wasu daga cikin wadanda suka s
Hukumar 'yan sandan farin kaya DSS ta kama wata tawagar 'yan ta'adda da ke aikin garkuwa da mutane, ciki har da wata mata mai shayarwa da suka shahara a Ondo.
Jami’an ‘yan sanda a Kano sun yi nasarar bindige wasu masu garkuwa da mutane a kalla uku tare da ceto wasu mutane biyu da aka yi garkuwa da su a jihar Kano.
An bukaci wasu ahlin gidan basaraken da aka sace a garin Bukpe da ke yankin Kwali ta birnin tarayya Abuja da su siyar da gidansa domin hada kudin fansarsa.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Sokoto ta samu nasarar damke wata matar aure da wasu mutane 2 da ake zargin sun sace yaron makwabcinta da ke Gidan Madi a karamar huk
Wasu masu garkuwa da mutane su hudu da ke adabar mazauna jihohin Jigawa da Kano sun mika kansu ga yan sanda, a cewar yan sandan Jihar Jigawa. Kakakin yan sandan
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari