Masu Garkuwa Da Mutane
Yan sanda a Abuja a safiyar ranar Laraba 1 ga watan Yunin 2022, sun ceto mutane hudu daga mabuyar masu garkuwa a Dutsen Dudu a unguwar Kuje sun kuma lalata mabo
'Yan ta'addan da suka sace fasinjojin da ke jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris din 2022, sun sake sakin sabon bidiyon wadanda suka sace.
Za a ji An kama wani Nnahadi Michael a kauyen Ebenator-Udene da ake zargi da hannunsa wajen kisan wani ‘dan majalisa mai-ci a jihar Anambra, Okechukwu Okoye.
Tare da taimakon jami'an tsaro na jihar Adamawa, an gano inda 'ya'ya 8 na 'yan ta'addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Kaduna suke da taimakon Tukur Mamu.
An sace 'yar takara a karkashin jam'iyyar APc da ke hararo yin wuf da tikitin mazabar Qua'an Pan ta kudu da ke jihar Filato a zaben 2023, Na'anyil Magdalene.
Miyagun ‘Yan bindiga sun yi alkawarin cigaba da kashe ‘Yan Majalisan Anambra. An tsinci wata takarda da ta ce ‘yan bindigan za su cigaba da kashe ‘yan majalisa.
Masu garkuwa da mutane sun saki shugaban karamar hukumar Keffi ta jihar Nasarawa, Muhammad Shehu-Baba da hadimisa, Tanimu Mohammed, da suka yi awon gaba da su.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta bayyana yadda jami'anta suka halaka wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne guda uku, gami da chafke wasu biyun.
Rundunar 'yan sandan Najeriya (NPF) ta ce ta kama wasu biyu Aminu Lawal da Murtala Dawu - da ake zarginsu da hannu wajen garkuwa da daliban jami'ar Greenfield.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari