Masu Garkuwa Da Mutane
Mataimakin Gwamnan Jihar Kebbi, Col. Samaila Yombe, mai murabus a ranar Alhamis ya musanta batun labaran da ake ta yadawa akan cewa ‘yan bindiga sun yi garkuwa
Jami'an tsaro sun kame wani mutum da ake zargin mai garkuwa da mutane. An ce an kama shi bayan da aka zargi ya saci wata matar aure a wani yankin jihar Jigawa.
Mahara sun kashe wasu mutane biyu yayin da suke tsaka da aiki a gonakinsu a garin Sardauna da ke karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto. Sun sace wasu 4.
Yayin da matsalar yan bindiga masu satar mutane ke ciwa mutane tuwo a kwarya, wasu matasa sun halaka mutum biyu da ke zargin su na garkuwa da mutane a Filato.
Anyi garkuwa da wani mutum, Hezekiah Franscis, matarsa, Josephine Hazekiah, da jinjirin su mai watanni biyar, Hanniel Hezekiah daga gidansu dake kusa d mayanka.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa an dauki saabin matakai masu tsauri kan matsalar garkuwa da mutane musamman wacce ta shafi yara
Mahara sun sace fasto da wasu mutum bakwai a yayin da suke yin ibadah a cocin Salama Baptist Church da ke kauyen Gidigori a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja.
Alkali ta yanje hukunci ga wani mai garkuwa da mutane, Chukwudimeme Onwuamadike wanda aka fi sani da Evans, da sauran mutane biyu da aka kama da laifin garkuwa
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da wani basarake da ke karamar hukumar Mangu a Jihar Filato, Mai martaba Dikyet Gupiya har cikin gidansa da ke Pushit, Vanguard ta r
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari