Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu masu garkuwa da mutane su 2 da yan sanda suka kama a jihar Delta sun mutu a hanyar zuwa asibiti. kakakin yan sandan jihar Delta, Bright Edafe ya tabbatar.
A jihar Taraba, rahoto ya zo cewa wasu asu garkuwa da mutane sun hallaka Bayin Allah duk da an biya fansar Naira Miliyan 60 domin ganin mutanen sun samu 'yanci.
Rundunar yan sandan Najeriya a Jihar Plateau ta ce ta kama wani matashi Ashiru Ibrahim dan shekara 22 mazaunin Angwan Rogo da ake zargi da garkuwa da wani yaro.
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace limanin cocin katolika na Jihar Benue, Rabaran Fada Mark Ojotu. Yan sanda sun tabbatar
Paullen Tallen wanda ita ce Ministar mata tayi hawaye a gaban ‘yan jarida. Ministar tayi kuka da aka yi mata tambaya a kan ‘yan matan da ke hannun Boko Haram.
Gamayyar jami'an tsaro a jihar Bauchi sun yi artabu da wata tawagar yan biɓdigan jeji da suka addabi al'umma a yankuna Alkaleri da wasu yankunan jihohin makota.
Shahararren mai garkuwa da mutanen nan watao Dogo Gide yace sai an cika masa burins na biyan N100m akan dalibai da malamnan makarantar Yawuri ta jihar kebbi
Labarin da yake zuwa mana shi ne 'Yan bindiga sun dauke makwabta har da iyalin wani ‘Dan Majalisa a Zamfara, miyagun sun shiga gidan ‘dan majalisar dokokin jiya
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace kwamishinan gidaje da raya birane na jihar Benue a ranar Lahadi, 4 ga watan Disamba.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari