Masu Garkuwa Da Mutane
'Yan sanda a jihar Nasarawa sun yi nasarar kama masu garkuwa da mutane su 26 tare da kubutar da mutane biyu da masu garkuwar suka sace. Jami'in hulda da jama'a.
Gwamnatin tarayya ta ce ta ware N15bn a kasafin kudin shekarar 2023 don ba da tsaro ga dalibai da ke makaranta daga hare-hare da kuma masu garkuwa da mutane.
Ƴan bindiga sun sake kai mummunan hari a birnin tarayya Abuja, sun yi awon gaba da mutum 15. Ƴan bindigan sun kai harin ne dai a Pegi cikin ƙaramar hukumar Kuje
Rundunar ƴan sandan jihar Delta, ta cafke wani ƙaramin yaro da abokansa biyu, bisa zargin shirya yadda za a yi garkuwa da shi, da neman N20m a wajen iyayensa.
An kama wata mata da ta yi garkuwa da 'yarta a Kano bayan ta dauketa ta kai ta gidan 'yan uwanta a Madobi don a ajiye yarinyar da nufin cewa zata yi tafiya.
A karshen makon jiya wasu daga cikin daliban makarantar FGC Yauri da aka yi garkuwa da su, sun kubuta. Iyaye sun dauki kwanaki su na sasantawa da 'yan bindiga.
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom ya yi Allah wadai da garkuwa da shugaban karamar hukamar Takum a jihar Taraba, Boyi Manga a mararrabar jihohin Taraba da Benue.
Rahotanni sun tabbata ƴan bindiga sun yi awon gaba da wasu matafiya a jihar. Ƴan bindigan dai sun tare su ne a cikin daji, inda daga nan suka tasa ƙeyar su.
Rundunar `yan sanda tayi nasasar cafke mai garkuwa da mutane da ya addabi al`umma a yankuna da dama na jihar Ekiti, hajan na zuwa ne bayan samun bayanan sirri.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari