Masu Garkuwa Da Mutane
Za a ji wasu Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun bukaci sababbin kudin da aka buga a matsayin kudin fansar wasu mutane hudu da suka dauke a garin Gusau.
Al'ummar garuruwa hud a kananan hukumomin Maradun da Zurmi na jihar Zamfara sun shiga halin fargaba bayan yan bindiga sun far masu da sace mutum fiye da 100.
Kakakin 'Yan Sanda na Jihar Kaduna, DSP Mohammed Jalige ya fitar da jawabi cewa sun kubutar da wasu fasinjoji da aka tare a yankin Giwa da ke jihar Kaduna.
Rundunar yan sandan jihar Kwara ta tabbatar da damke wani da ake zargi da zama mai garkuwa da mutane mai suna Umaru mai shekaru 20 yana siyan abinci da silifas.
A yau ne Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta bada sanarwar kama matashi a Ningi bisa zargin hallaka karamin yaron da ya dauke ta hanyar ba shi kyautar alewa.
‘Yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan inda suka budewa motar bas mai mazaunin mutum 18 wuta.
Yan bindiga da suka yi garkuwa da kananan yara 20 daga garin Kusherki a karamar hukumar Rafi jihar Neja sun bukaci a biya su Naira miliyan 40 matsayin fansa.
‘Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane, hakan na zuwa ne kwanaki bayan dauke wasu gona. Har yanzu ana fama da matsalar kashe-kashe da satar mutane a Zamfara.
Sababbin salon da sojoji da sauran dakaru suka dauka yana taimakawa. Janar Babagana Monguno wanda shi ne Mai bada shawara a kan sha’anin tsaro ya fadi haka
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari