Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar yan sandan Najeriya ta reshen jihar Nasarawa, sun yi holen mutane da dama da ake zargi da laifi ciki har da hatsabiban masu garkuwa da mutane a jihar.
An zubar da jinin Bayin Allah a Zamfara a lokacin da Musulmai ke da azumi a bakinsu. Mazauna Birnin Magaji sun bayyana irin kisan dauki dai-daya da ake yi masu.
‘Yan sanda sun cafke wanda ake zargi bayan wani yunkurin yin fashi da makami a Abuja. ‘Yan fashi da makamin sun yi niyyar aukawa mutanen Unguwar Apo a makon nan
A wani kauye da yake cikin karamar hukumar Kabba Bunu ta jihar Kogi, ‘Yan bindiga sun kai harin tsakiyar dare, sun yi awon gaba Mai Martaba da wasu mutum biyu.
Bayan shafe yan kwanaki a hannun masu garkuwa, Farfesa Onje Gye-Wado ya samu yanci daga hannun wasu masu garkuwa da mutane da suka tafi kauyensu suka sace shi
Miyagun masu garkuwa da mutane da suka sace tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado sun tuntubi iyalansa sun nemi a biya naira miliyan 2 na fansa.
A cikin tsakar dare 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado. Karin bayani na tafe a cikin wannan rahoto.
Wani basarake mai daraja ta uku, Kwe Ando Madugu, wanda ke Karamar Hukumar Ussa ta Jihar Taraba ya sha da kyar a hannun wasu matasa da suka yi masa dukan tsiya.
Tsagerun yan bindiga sun sace mata da dan hakimin kauyen Nasarawa a karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano inda suka tafi da su zuwa wani wuri da ba a sani ba.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari