Masu Garkuwa Da Mutane
Mai Martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero ya nuna bacin ransa kan yadda safarar yara daga Arewacin kasar zuwa Kudanci ke kara kamari inda ya ce ba za su amince ba.
Tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da mai martaba Eze Samuel Agunwa Ohiri, a gaban gidansa da ke Orodo, karamar hukumar Mbaitoli ta jihar Imo.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki a jihar Imo inda suka yi awon gaba da tsohon shugaban majalisar sarakunan jihar Imo tare da wani dan uwansa.
Sanata Karimi na Kogi ta Yamma ya bayyana cewa sha'anin tsaro na neman faskara a mazaɓarsa cikin yan kwanakin nan musamman batun garkuwa da mutane.
An yi garkuwa da Safiyanu Isa Andaha tare da wani Alhaji Adamu a yammacin ranar 1 ga Janairu, 2024 a hanyar Akwanga-Andaha. Jami'an tsaro sun bazama nemansu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta sanar da cewa jami'anta sun samu nasarar kubutar da wasu mata da miji da miyagun yan bindiga suka yi yunkurin garkuwa da su.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta cafke wani matashi mai suna Salisu Adamu bisa laifin sace wani dan uwansa Auwalu Aminu mai shekaru uku da haihuwa.
‘Yan bindiga za su hallaka daliban jami’ar Gusau da aka yi garkuwa da su. Nan da mako guda za a kashe daliban idan ba a fito da mutanensu da ke tsare ba.
Tawagar jami'an rundunar yan sandan jihar Ogun, sun samu nasarar cafke wani mai garkuwa da mutane wanda yake sayar da kananan yara a Jamhuriyar Benin.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari