Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu 'yan bindiga dauke da manyan makamai da suka hada da AK-47 sun farmaki sansanin jami'an tsaro a jihar Katsina. Sun kuma tafka barna a kauyen Nahuta.
Sanata Shehu Sani ya ba da labarin wani tsohon shugaban makaranta da yan bindiga suka kama yayin da ya ke kai kudin fansar wani. Shi ma an nemi a kai kudin fansa.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake yin awon gaba da daliban jami'a a jihar Katsina, inda suka sace wasu dalibai biyu mata na jami'ar Al-Qalam da ke jihar.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun sace Folorunsho tare da mahaifiyarta da 'yan uwanta uku mako biyu baya. An tsinci gawar ta ne tare da ta Nabeeha.
Wata kotun majistire da ke jihar Kano ta garkame wasu ma'aurata bisa tuhumarsu da laifin garkuwa da wata 'yar shekara 17. Sai dai sun musanya aikata laifin.
Rigima ake yi tsakanin kungiyoyin ta’addanci da Dogo Gide wanda ya yi karfi a kauyukan da ke yankunan Babban Doga da Mai Tukunya a karamar hukumar Dansadau a Zamfara
Masu garkuwa da mutane sun tafka sabuwar ta'asa da rashin imani a birnin tarayya Abuja. Miyagun mutanen dai sun halaka mutum hudu da suka yi garkuwa da su.
Rundunar 'yan sanda a jihar Neja sun cafke wani Rabiu Yusuf da aka fi sani da Rabee wanda ake zargin shugaban 'yan bindiga ne a yankin Paikoro da ke jihar.
Sherifdeen Al-Kadriyar, kawun Nabeeha yarinyar da yan bindiga suka kashe bayan sun yi garkuwa da ita da yan uwanta ya bayyana yadda suka gano gawarta a wani wuri.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari