Masu Garkuwa Da Mutane
Yan bindiga sun kashe wani Mallam Idris Abu Sufyan, shugaban makarantar sakandare (GSS) Kuriga, karamar hukumar Chukun da ke jihar Kaduna saboda ya yi turjiya.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da kama kasurgumin ɗan garkuwa da mutane, Chinaza Phillip, wanda ya yi ƙauren suna wajen satar mutane a birnin tarayya Abuja.
A daren ranar Alhamis ne mazauna rukunin gidajen sojoji da ke Abuja suka shiga tashin hankali yayin da 'yan bindiga suka farmake su tare da sace mutane biyu.
Jami'ar Musulunci ta Al Qalam da ke jihar Katsina, ta ce akwai dalibanta mata guda biyu da aka yi garkuwa da su a ranar Litinin, kuma ana kokarin ceto su.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun sako basaraken Abuja da mukarrabansa guda 5 bayan biyan kudin fansa har naira miliyan takwas, tabar wiwi, barasa da kati.
An yi musayar wuta mai zafi, a ranar Alhamis, yayin da ‘yan sanda suka kubutar da Segun Akinyemi, wani mazaunin Abuja, wanda aka yi garkuwa da shi
Wata babbar kotun Fatakwal, babban birnin jihar Ribas ta bada umarnin a rataya wasu masu garkuwa da mutane uku har sai ransu ya fita bisa tuhume-tuhume huɗu.
Dakarun sojoji tare da hadin gwiwar sauran jami'an tsaro, sun samu nasarar ceto wasu mutane da yan bindiga suka sace a jihar Benue. Sun kuma fatattaki miyagun.
Iyalan Nabeeha Al-Kadriyar sun bayyana cewa suna cikin tashin hankali yayin da suke jiran kiran yan bindigar da suka sace yaransu bayan cikar wa'adin da suka basu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari