Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu jami'an rundunar yan sandan jihar Rivers sun shiga hannu bisa zargin sace wani matashi da neman makudan kudaden fansa har naira miliyan daya.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wani gungun masu garkuwa da mutane a sassan daban-daban na jihar. Za a kai su gaban kotu.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da cewa fitaccen ɗan garkuwa da mutanen nan da ya ddabi jama'a, Dogo Oro, ya sheƙa barzahu a hannun jami'an tsaro yan banga.
Jami'an tsaro sun samu nasarar kama wata tawagar yan bindiga mai kunshe da mutum takwasa a jihar Kaduna, ana zargi su suka sace sakataren tsare-tsaren APC.
Babbar kotun da ke jihar Kwara ta daure Sarkin Fulanin Kwara, Usman Ado da wasu mutane biyu kan zargin garkuwa, ana zargin sun yi garkuwan ne da wani soja.
Jami'an tsaro a jihar Bauchi sun yi nasarar sheke wani dan bindiga a karamar hukumar Toro ta jihar Nasarawa sannan suka yi nasarar ceto wasu mutum 3 da aka sace.
Masu garkuwa da mutane sun nemi naira miliyan 16 daga iyalan mata takwas da suka yi garkuwa da su a wani kauyen Abuja. Akwai matar sarkin garin cikin matan.
Wasu yan bindiga sun kai hari yankin Gandu na jami'ar tarayya ta Lafia a ranar Litinin, inda suka kashe wani makanike, sannan suka yi garkuwa da mata da diyarsa.
Yan bindiga sun kai hari kan al'ummar Dan-Honu da ke Millennium City, karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka sace sabbin ma'aurata da malamin musulunci.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari