Manyan Labarai A Yau
Wata matashi ɗan Najeriya da ya ci bashi ya tafi UK domin samin rayuwa mai kyau ya koka bayan ya kwashe dogon lokaci yana neman aikin yi amma bai yi nasara ba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Gida Gida, Jagoran Kwankwasiyya da wasu jiga-jigan NNPP sun yi taron addu'a na musamman don nasara a shari'ar da ake yi a kotun zabe.
Tsohon gwamnan Kano kuma shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya rantsar da sabbin mambobin kwamitin NWC a tsakar daren Juma'a, 26 ga watan Agusta.
Rahotanni sun nuna cewa matsalar wutar lantarki ta kusa zuwa.ƙarshe a ƙasar nan. Ministan makamashi Adebayo Adelabu shi ne ya bayar da tabbaci a kan hakan.
Prosper Igboke, wani fasto mai shekaru 30 ya kashe kansa ta hanyar yin tsalle daga ginin bene mai hawa biyu a yankin Nnewi jihar Anambra bayan budurwa ta ki sa.
Shugabannin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) na jihohi, ba su gamsu da hukuncin ƴan kwamitin NWC suka ɗauka ba na dakatar da Dr Boniface Aniebonam.
Jihar Kaduna ba ta da wakili har yanzu a cikin ministocin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu. Wata ƙungiya daga Kudancin Kaduna ta buƙaci a ba yankin kujerar.
Yan bindigar da suka sace Misis Bola Ajiboye, matar Fasto Johnson Ajiboye na cocin RCCG da ke jihar Kwara, sun sako ta. Sun tsare mutumin da ya kai fansarta.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sake nadi mai muhimmanci, inda ya nada Mojoyinoluwa Dekalu-Thomas a matsayin sabuwar Manajan darakta kuma shugabar hukumar NELMCO.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari