Manyan Labarai A Yau
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince malaman addinin musulunci su sake komawa Jamhuriyar Nijar domin sake tattaunawa da gwamnatin mulkin sojojin ƙasar.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta amince da sakin Naira miliyan 854 domin daura auren zawarawa. Hakazalika ta ce a biya yan fansho.
Ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis, 24 ga watan Agusta, ya bayar da umarnin a gaggauta cafke mamallakin benen da ya rufto a birnin Abuja.
Hukumar sojojin saman Najeriya za ta samu ƙarin manyan jiragen yaƙi waɗanda za ta riƙa yin amfani da su wajen ragargazar miyagun ƴan ta'adda a faɗin ƙasar nan
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Barista Nyesom Wike ya karyata rahotannin da ke ikirarin cewa yana shirin rushe gidaje 6,000 a fadin unguwanni 30 a Abuja.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya amince da sakin kudi naira miliyan 700 domin biya wa dalibai 7,000 yan asalin jihar da ke karatu a BUK kudin makaranta.
Nyesom Wike, ministan Abuja ya karyata rahotannin da ke yawo cewa ya siya wata motar Lexus LX 600, da ya kai naira miliyan 300 wanda harsashi bai ratsa ta.
An gwabza faɗa a tsakanin ƴan ta'addan Boko Haram da na ISWAP a jihar Borno. Mayaƙa tare da kwamandojin ƙungiyoyin masu yawan gaske sun sheƙa zuwa barzahu.
Wata jami’ar soja ta yi ciki kuma ta garzaya manhajar TikTok domin nunawa duniya katon cikinta. Bidiyon ya yadu, sannan ya bai wa mabiyanta da dama mamaki.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari