Manyan Labarai A Yau
An samu tashin wata mummunar gobara a jihar Kano wacce ta jawo sanadiyyar asarar dukiya mai tarin yawa. Gobarar ta kona gidaje da dabbobi masu yawa.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya caccaki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. Ya ce Tinubu bai damu da kalamansa ba.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da yin hakuri kan manufofin gwamnatin Bola Tinubu.
Jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Kwara sun samu nasarar dakile yunkurin da wasu miyagu suka yi na yin garkuwa da wasu mutane. Sum cafke mutanen da ake zargi.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya nuna alhininsa kan rasuwar da wasu Almajirai suka yi sakamakon gobarar da ta tashi a makarantar allon da suke karatu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da yin kari a shekarun da likitoci da sauran ma'aikatan lafiya suke yi suna aiki. Za su samu karin shekara biyar.
Sanatan jam'iyyyar NNPP mai wakiltar Kano ta Kudu, Kawu Sumaila, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan amincewa da kafa kwalejin kimiyya da tarayya a Kano.
Wani dattijo mai safarar miyagun kwayoyi ya shiga hannun jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) a jihar Kano. Ya amsa laifinsa.
Mai martaba sarki na masarautar Orile Ifo, Oba Abdulsemiu Ogunjobi ya tsinci kansa a gidan gyaran hali bayan gaza cika sharuddan belin da aka ba shi a Ogun.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari