Manyan Labarai A Yau
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, ya yi zargin cewa rikicin da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom yana faruwa ne saboda kudi.
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya yi Allah wadai da kisan gillar da aka yi matafiya 'yan Arewa a jihar Edo.
Ɗaya daga cikin waɗanda suka tsira daga mummunan nufin mutanen Uromi, Ɗayyabu Yahaya ya bada labarin abin da ya faru har aka kashe ƴan uwansa a jihar Edo.
Jami'an rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun cafke wasu wadanda ake zargi da hannu a arangamar da ta auku tsakanin 'yan shi'a da jami'an tsaro.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna tsananin ɓacin ranta kan kisan gillar da aka yi wa mafarauta da ke hanyar zuwa Kano a Edo.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da kisan gillar da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya yabawa Gwamna Monday Okpebholo bisa matakan da ya ɗauka.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana damuwa kan kisan da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya ba jami'an tsaro satar amsar yadda za su kama duka masu hannu.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci hukumomin tsaro su gudanar da bincike na adalci kuma a bayyane kan kisan ƴan Arewa a Edo.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da kisan matafiya ƴan Arewa da aka ce suna hanyar zuwa Kano a jihar Edo, ya nemi a ɗauki mataki.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari