Manyan Labarai A Yau
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana matsayarsa kan sake neman kujerar shugaban kasa a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa kasar nan na bukatar a yi mata garambawul.
An samu barkewar hayaniya a majalisar dattawa yayin da aka fara zama kan korafin cin zarafin da Sanata Natasha Akpoti ta shigar kan Godswill Akpabio.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne, sun kai hare-hare a wasu sansanonin sojoji a jihar Borno. An samu asarar rayukan jami'an tsaro.
Hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci a Najeriya ta dauko shari'ar da take yi da tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA) Sambo Dasuki.
Dakatacciyar sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti ta shigar da ƙorafin shugaban kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawa, Imasuen gaban kwamitin LPDC.
Lauyan da ke kare Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ya nuna yatsa ga gwamnatin jihar Kogi kan yunkurin da ake yi na raba ta da kujerarta a majalisar dattawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauki matakin ayyana dokar ta baci a juhar Rivers tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, mataimakiyarsa da 'yan majalisa.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya dawo gida Najeriya daga kasa mai tsarki. Gwamnan ya dawo ne bayan mahaifiyarsa ta riga mu gidan gaskiya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari