Manyan Labarai A Yau
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya gwangwaje Alhazan jihar da kyauta mai tsoka a kasa mao tsarki. Ya ba su kudade domin yin guzuri zuwa gida.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bikin zagayowar ranar dimokuradiyya. Gwamnatin ta bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da kare dimokuradiyya.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun yi ta'asa bayan sun sace wani malamin addinin Kirista a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kuma hada da wasu matafiya.
Shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Usman, ya bukaci Alhazan Najeriya da su saka shugabannin Najeriya a cikin addu'o'in da suke yi.
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ba da tallafin kudi ga iyalan sojojin da suka rasu da wadanda suka samu raunuka a fagen daga.
An yada cewa wasu daga cikin kwamishinonin jihar Akwa Ibom sun yi murabus daga mukamansu bayan sauya shekar Gwamna Umo Eno daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
'Yan kasuwar sun tafka asarar biliyoyin Naira da wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar sayat da wayoyi Farm Centre da ke jihar Kano da safiyar ranar Sallah.
Wasu daga cikin ministocin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, sun fara tattara 'yan komatsansu daga jam'iyyar APC. Akwai yiwuwar wasj da yawa za su kara ficewa.
Tsohon mawakin gargajiya a Najeriya, Mike Ejeagha, ya rasu bayan fama da rashin lafiya a jihar Enugu. Atiku Abubakar da gwamna Peter Mbah sun yi jaje.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari