Maiduguri
Bola Tinubu ya sauke shugaban NNPCL Mele Kyari. An samar da wutar Maiduguri, farfado da matatun Fatakwal da Warri da cinikin danyen mai da Naira a lokacinsa.
Fitaccen malamin Musulunci a Borno, Farfesa Sheikh Muhammad Alhaji Abubakar wanda shi ne babban limamin masallacin Indimi da ke Maiduguri ya rasa mahaifiyarsa.
Jami'an tsaro sun karyata kai hari jami'ar Maiduguri inda suka bayyana cewa harbe-harben da aka ji sun faru ne a Ajilari da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
Rahotanni sun ce wasu mutane da ba a san ko su waye ba sun kwace wata mota dauke da kayan tallafin abinci ta hukumar WFP a garin Gubio da ke jihar Borno.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar mahaifiyar Sarkin Gwoza, Alhaji Muhammadu Shehu Idrisa Timta wanda za a yi sallar jana'izarta a yau Asabar da rana.
Wani abin fashewa da ake zargin nakiya ne ya tashi a Borno, inda ya raunata ‘yan sanda uku, yayin da ‘yan bindiga suka kashe yara shida da ke kiwo a jihar Kogi.
Jami'ar Maiduguri ta rage lokacin aiki ga dalibai da malamai saboda fara azumin watan Ramadan na 2025 domin samun damar yin ibada yadda ya kamata.
Wasu matasa a jihar Borno sun ziyarci wata makabarta da aka tone gawa aka jefa ta cikin ruwa. Ana zargin matsafa ne suka aikata ta'asar. An bukaci daukar mataki.
'Yan ta'addar ISWAP sun shirya yayin da suka karo makamai domin gwabza fada da Boko Haram da ta kashe musu mayaka 31 a wani farmaki a jihar Borno.
Maiduguri
Samu kari