Jihar Legas
An kama wani magidanci da ba a bayyana sunansa ba kan argin kashe matarsa saboda ta ki girka abincin da ya fi so a karamar hukumar Alimosho ta jihar Lagas.
Kotun Tarayya da e zamanta a Legas ta yanke wa wani fitaccen dillalin miyagun kwayoyi mai suna Okenwa Chris Nzewi daurin shekaru hudu a gidan yari.
Dangote ya samu kishiya a kasuwnacin matatar man fetur, BUA zai fara harkar a jihar Akwa Ibom a nan ba da dadewa ba, bayani ya fito daga wata mata.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo karkashin jagorancin Emmanuel Iwuanyanwu ta hakikance cewa babu baraka tsakanin Igbo da Yarbawa, kuma sun goyon bayan Bola Tinubu.
Jami'an Hukumar NDLEA sun kama wata tsohuwa mai shekara 75 mai suna Misis Sekinat Soremekun kan zargin sayar da miyagun kwayoyi da ta ce danta ne ke siyo mata.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya amince da karin N35,000 a albashin ma'aikatan gwamnatin jihar, da alawus na kashi 50% na albashin Disamba.
Jami'in NSCDC da ya yi katobarar 'Oga at the top', Shem Obafiaye ya samu karin girma zuwa mataimakin kwamnadan hukumar a Najeriya bayan shekaru 10.
Age Sulaiman ya maye gurbin ɗan majalisar Labour Party, Olukayode Doherty mai wakiltar mazaɓar Amuwo-Odofin ranar Laraba, 13 ga watan Disamba, 2023.
A ranar litinin ne cibiyar samar da wutan lantarkin Najeriya ta sake durkushewa, lamarin da ya jefa kasar cikin duhu. Ko a watan Satumba an samu irin hakan sau uku.
Jihar Legas
Samu kari