Jihar Legas
Babbar kotu a jihar Legas ta garkame jigon APC, Wahab Hammed kan zargin siyan kuri'u a zaben shugaban kasa da aka gudanar a watan Faburairu na wannan shekara.
Shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila ya yi martani kan jita-jitar cewa an ware biliyan 21 don gyaran gidansa da ke Abuja inda ya ce karya ce.
Rahotanni sun bayyana cewa wata babbar mota tanka maƙare da man dizel ta yi bindiga kuma ta kama da wuta a jihar Legas ranar Litinin, 4 fa watan Disamba, 2023.
Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Abia inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Alex Otti na jami'yyar LP a yau Asabar.
Wata kotun daukaka kara da ke zamanta a jihar Legas ta yi watsi da Patrick Tonye-Cole, ya shigar a kan Gwamna Siminalayi Fubara na jam’iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP a jihar Legas ta daukaka kara don kalubalantar hukuncin kotun daukaka kara da ta bai wa Gwamna Sanwo-Olu nasara a zaben gwamnan watan Maris.
Oba Ewuare II na Benin ya bayyana cewa Allah yana goyon bayan shugabancin Bola Tinubu. Basaraken ya bukaci yan Najeriya da su mara wa gwamnatinsa baya.
Oba Saheed Ademola Elegushi ya shawarci mutanensa da su daina amfani da itace saboda gurbata muhalli yayin da ya raba musu tukunyar iskar gas domin yin girki.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben Gwamna Sheriff na jihar Delta inda ta tabbatar da nasararshi, ta kori karar jam'iyyar APC a kotun.
Jihar Legas
Samu kari