Labaran Duniya
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, da tawagarsa sun isa ƙasar Indiya domin halartar taron G20, da isarsu Tinubu ya gana da shugaban Hinduja Group.
Likitoci sun yi nasarar gano wani abun tiyata da aka bari a cikin wata mata lokacin da aka yi mata aikin haihuwa wata 18 da suka wuce. Girmansa ya kai faranti.
Sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar sun sanar da sake buɗe sararin samaniyar ƙasar ga jiragen jigila na ƙasashen duniya. Matakin na zuwa ne bayan da sojojin.
Batun cewa shugaban mulkin sojin Mali ya yi barazanar farmakar birnin Abuja tare da ɗora ainihin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa kan mulki ba gaskiya ba ne.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana cewa ya ji dadin abun da ya faru a Gabon bayan sojoji sun kwace mulki a kasar mai arzikin man fetur.
Mai girma ministan labarai, Mohammed Idris, ya kore duk fargabar cewa sojoji za su kwace mulki a Najeriya. Idris ya ce kasar ta dade da wuce wannan matakin.
Kasar Ukraine ta rasa shida daga cikin dakarun sojinta yayin da wasu jiragen yaƙi masu saukar ungulu guda biyu suka gamu da hatsarimara daɗi a gabashin ƙasar.
Al’ummar Kenya sun jinjinawa wasu ma’aurata bakwai daga gudunmar Machakos kan yin auren hadin gwiwa. Ma’auratan sun ce sun yi hakan ne don ragewa juna zafi.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana fargabarsa kan juyin mulki da sojoji ke yi a Afrika. Ya bayyana dalilin da yasa amfani da sojoji ya zama matakin karshe a Nijar.
Labaran Duniya
Samu kari